×

Kuma ka ambaci Mũsã a cikin Littãfi. Lalle ne shi, yã kasance 19:51 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Maryam ⮕ (19:51) ayat 51 in Hausa

19:51 Surah Maryam ayat 51 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Maryam ayat 51 - مَريَم - Page - Juz 16

﴿وَٱذۡكُرۡ فِي ٱلۡكِتَٰبِ مُوسَىٰٓۚ إِنَّهُۥ كَانَ مُخۡلَصٗا وَكَانَ رَسُولٗا نَّبِيّٗا ﴾
[مَريَم: 51]

Kuma ka ambaci Mũsã a cikin Littãfi. Lalle ne shi, yã kasance zãɓaɓɓe, kuma yã kasance Manzo, Annabi

❮ Previous Next ❯

ترجمة: واذكر في الكتاب موسى إنه كان مخلصا وكان رسولا نبيا, باللغة الهوسا

﴿واذكر في الكتاب موسى إنه كان مخلصا وكان رسولا نبيا﴾ [مَريَم: 51]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma ka ambaci Musa a cikin Littafi. Lalle ne shi, ya kasance zaɓaɓɓe, kuma ya kasance Manzo, Annabi
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma ka ambaci Musa a cikin Littafi. Lalle ne shi, ya kasance zaɓaɓɓe, kuma ya kasance Manzo, Annabi
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma ka ambaci Mũsã a cikin Littãfi. Lalle ne shi, yã kasance zãɓaɓɓe, kuma yã kasance Manzo, Annabi
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek