×

Kuma Lũɗu Mun bã shi hukunci da ilmi. Kuma Mun tsĩrar da 21:74 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Anbiya’ ⮕ (21:74) ayat 74 in Hausa

21:74 Surah Al-Anbiya’ ayat 74 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Anbiya’ ayat 74 - الأنبيَاء - Page - Juz 17

﴿وَلُوطًا ءَاتَيۡنَٰهُ حُكۡمٗا وَعِلۡمٗا وَنَجَّيۡنَٰهُ مِنَ ٱلۡقَرۡيَةِ ٱلَّتِي كَانَت تَّعۡمَلُ ٱلۡخَبَٰٓئِثَۚ إِنَّهُمۡ كَانُواْ قَوۡمَ سَوۡءٖ فَٰسِقِينَ ﴾
[الأنبيَاء: 74]

Kuma Lũɗu Mun bã shi hukunci da ilmi. Kuma Mun tsĩrar da shi daga alƙaryar nan wadda ke aikata mũnãnan ayyuka. Lallesũ, sun kasance mutãnen mũgun aiki, fãsiƙai

❮ Previous Next ❯

ترجمة: ولوطا آتيناه حكما وعلما ونجيناه من القرية التي كانت تعمل الخبائث إنهم, باللغة الهوسا

﴿ولوطا آتيناه حكما وعلما ونجيناه من القرية التي كانت تعمل الخبائث إنهم﴾ [الأنبيَاء: 74]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma Luɗu Mun ba shi hukunci da ilmi. Kuma Mun tsirar da shi daga alƙaryar nan wadda ke aikata munanan ayyuka. Lallesu, sun kasance mutanen mugun aiki, fasiƙai
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma Luɗu Mun ba shi hukunci da ilmi. Kuma Mun tsirar da shi daga alƙaryar nan wadda ke aikata munanan ayyuka. Lallesu, sun kasance mutanen mugun aiki, fasiƙai
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma Lũɗu Mun bã shi hukunci da ilmi. Kuma Mun tsĩrar da shi daga alƙaryar nan wadda ke aikata mũnãnan ayyuka. Lallesũ, sun kasance mutãnen mũgun aiki, fãsiƙai
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek