×

Kuma Muka taimake shi daga mutãnen nan waɗanda suka ƙaryata da ãyõyinMu. 21:77 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Anbiya’ ⮕ (21:77) ayat 77 in Hausa

21:77 Surah Al-Anbiya’ ayat 77 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Anbiya’ ayat 77 - الأنبيَاء - Page - Juz 17

﴿وَنَصَرۡنَٰهُ مِنَ ٱلۡقَوۡمِ ٱلَّذِينَ كَذَّبُواْ بِـَٔايَٰتِنَآۚ إِنَّهُمۡ كَانُواْ قَوۡمَ سَوۡءٖ فَأَغۡرَقۡنَٰهُمۡ أَجۡمَعِينَ ﴾
[الأنبيَاء: 77]

Kuma Muka taimake shi daga mutãnen nan waɗanda suka ƙaryata da ãyõyinMu. Lalle ne sũ, sun kasance mutãnen mugun aiki. Sai Muka nutsar da su gabã ɗaya

❮ Previous Next ❯

ترجمة: ونصرناه من القوم الذين كذبوا بآياتنا إنهم كانوا قوم سوء فأغرقناهم أجمعين, باللغة الهوسا

﴿ونصرناه من القوم الذين كذبوا بآياتنا إنهم كانوا قوم سوء فأغرقناهم أجمعين﴾ [الأنبيَاء: 77]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma Muka taimake shi daga mutanen nan waɗanda suka ƙaryata da ayoyinMu. Lalle ne su, sun kasance mutanen mugun aiki. Sai Muka nutsar da su gaba ɗaya
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma Muka taimake shi daga mutanen nan waɗanda suka ƙaryata da ayoyinMu. Lalle ne su, sun kasance mutanen mugun aiki. Sai Muka nutsar da su gaba ɗaya
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma Muka taimake shi daga mutãnen nan waɗanda suka ƙaryata da ãyõyinMu. Lalle ne sũ, sun kasance mutãnen mugun aiki. Sai Muka nutsar da su gabã ɗaya
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek