Quran with Hausa translation - Surah FaTir ayat 32 - فَاطِر - Page - Juz 22
﴿ثُمَّ أَوۡرَثۡنَا ٱلۡكِتَٰبَ ٱلَّذِينَ ٱصۡطَفَيۡنَا مِنۡ عِبَادِنَاۖ فَمِنۡهُمۡ ظَالِمٞ لِّنَفۡسِهِۦ وَمِنۡهُم مُّقۡتَصِدٞ وَمِنۡهُمۡ سَابِقُۢ بِٱلۡخَيۡرَٰتِ بِإِذۡنِ ٱللَّهِۚ ذَٰلِكَ هُوَ ٱلۡفَضۡلُ ٱلۡكَبِيرُ ﴾
[فَاطِر: 32]
﴿ثم أورثنا الكتاب الذين اصطفينا من عبادنا فمنهم ظالم لنفسه ومنهم مقتصد﴾ [فَاطِر: 32]
Abubakar Mahmood Jummi Sa'an nan Mun gadar da Littafin, ga waɗanda Muka zaɓa daga bayinMu, sa'an nan daga cikinsu, akwai mai zalunci ga kansa, kuma daga cikinsu akwai mai tsakaitawa, kuma daga cikinsu akwai mai tserewa da ayyukan alheri da iznin Allah. Waccan ita ce falalar (Allah) mai girma |
Abubakar Mahmoud Gumi Sa'an nan Mun gadar da Littafin, ga waɗanda Muka zaɓa daga bayinMu, sa'an nan daga cikinsu, akwai mai zalunci ga kansa, kuma daga cikinsu akwai mai tsakaitawa, kuma daga cikinsu akwai mai tserewa da ayyukan alheri da iznin Allah. Waccan ita ce falalar (Allah) mai girma |
Abubakar Mahmoud Gumi Sa'an nan Mun gãdar da Littãfin, ga waɗanda Muka zãɓa daga bãyinMu, sa'an nan daga cikinsu, akwai mai zãlunci ga kansa, kuma daga cikinsu akwai mai tsakaitãwa, kuma daga cikinsu akwai mai tsẽrẽwa da ayyukan alhẽri da iznin Allah. Waccan ita ce falalar (Allah) mai girma |