×

Da karɓarsu ga riba, alhãli kuwa an hana su daga gare ta, 4:161 Hausa translation

Quran infoHausaSurah An-Nisa’ ⮕ (4:161) ayat 161 in Hausa

4:161 Surah An-Nisa’ ayat 161 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah An-Nisa’ ayat 161 - النِّسَاء - Page - Juz 6

﴿وَأَخۡذِهِمُ ٱلرِّبَوٰاْ وَقَدۡ نُهُواْ عَنۡهُ وَأَكۡلِهِمۡ أَمۡوَٰلَ ٱلنَّاسِ بِٱلۡبَٰطِلِۚ وَأَعۡتَدۡنَا لِلۡكَٰفِرِينَ مِنۡهُمۡ عَذَابًا أَلِيمٗا ﴾
[النِّسَاء: 161]

Da karɓarsu ga riba, alhãli kuwa an hana su daga gare ta, da cin su ga dũkiyar mutãne daƙarya. Kuma Muka yi tattali, dõmin kãfirai, azãba mai raɗaɗi

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وأخذهم الربا وقد نهوا عنه وأكلهم أموال الناس بالباطل وأعتدنا للكافرين منهم, باللغة الهوسا

﴿وأخذهم الربا وقد نهوا عنه وأكلهم أموال الناس بالباطل وأعتدنا للكافرين منهم﴾ [النِّسَاء: 161]

Abubakar Mahmood Jummi
Da karɓarsu ga riba, alhali kuwa an hana su daga gare ta, da cin su ga dukiyar mutane daƙarya. Kuma Muka yi tattali, domin kafirai, azaba mai raɗaɗi
Abubakar Mahmoud Gumi
Da karɓarsu ga riba, alhali kuwa an hana su daga gare ta, da cin su ga dukiyar mutane daƙarya. Kuma Muka yi tattali, domin kafirai, azaba mai raɗaɗi
Abubakar Mahmoud Gumi
Da karɓarsu ga riba, alhãli kuwa an hana su daga gare ta, da cin su ga dũkiyar mutãne daƙarya. Kuma Muka yi tattali, dõmin kãfirai, azãba mai raɗaɗi
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek