×

Waɗannan ne waɗanda Allah Ya san abin da ke cikin zukãtansu. Sabõda 4:63 Hausa translation

Quran infoHausaSurah An-Nisa’ ⮕ (4:63) ayat 63 in Hausa

4:63 Surah An-Nisa’ ayat 63 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah An-Nisa’ ayat 63 - النِّسَاء - Page - Juz 5

﴿أُوْلَٰٓئِكَ ٱلَّذِينَ يَعۡلَمُ ٱللَّهُ مَا فِي قُلُوبِهِمۡ فَأَعۡرِضۡ عَنۡهُمۡ وَعِظۡهُمۡ وَقُل لَّهُمۡ فِيٓ أَنفُسِهِمۡ قَوۡلَۢا بَلِيغٗا ﴾
[النِّسَاء: 63]

Waɗannan ne waɗanda Allah Ya san abin da ke cikin zukãtansu. Sabõda haka ka kau da kai daga gare su, kuma ka yi musu gargaɗi, kuma ka gaya musu, a cikin sha'anin kansu, magana mai nauyi da fasãha

❮ Previous Next ❯

ترجمة: أولئك الذين يعلم الله ما في قلوبهم فأعرض عنهم وعظهم وقل لهم, باللغة الهوسا

﴿أولئك الذين يعلم الله ما في قلوبهم فأعرض عنهم وعظهم وقل لهم﴾ [النِّسَاء: 63]

Abubakar Mahmood Jummi
Waɗannan ne waɗanda Allah Ya san abin da ke cikin zukatansu. Saboda haka ka kau da kai daga gare su, kuma ka yi musu gargaɗi, kuma ka gaya musu, a cikin sha'anin kansu, magana mai nauyi da fasaha
Abubakar Mahmoud Gumi
Waɗannan ne waɗanda Allah Ya san abin da ke cikin zukatansu. Saboda haka ka kau da kai daga gare su, kuma ka yi musu gargaɗi, kuma ka gaya musu, a cikin sha'anin kansu, magana mai nauyi da fasaha
Abubakar Mahmoud Gumi
Waɗannan ne waɗanda Allah Ya san abin da ke cikin zukãtansu. Sabõda haka ka kau da kai daga gare su, kuma ka yi musu gargaɗi, kuma ka gaya musu, a cikin sha'anin kansu, magana mai nauyi da fasãha
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek