×

To, yaya, idan wata masĩfa ta sãme su, sabõda abin da hannuwansu 4:62 Hausa translation

Quran infoHausaSurah An-Nisa’ ⮕ (4:62) ayat 62 in Hausa

4:62 Surah An-Nisa’ ayat 62 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah An-Nisa’ ayat 62 - النِّسَاء - Page - Juz 5

﴿فَكَيۡفَ إِذَآ أَصَٰبَتۡهُم مُّصِيبَةُۢ بِمَا قَدَّمَتۡ أَيۡدِيهِمۡ ثُمَّ جَآءُوكَ يَحۡلِفُونَ بِٱللَّهِ إِنۡ أَرَدۡنَآ إِلَّآ إِحۡسَٰنٗا وَتَوۡفِيقًا ﴾
[النِّسَاء: 62]

To, yaya, idan wata masĩfa ta sãme su, sabõda abin da hannuwansu suka gabãtar sa'an nan kuma su je maka sunã rantsuwa da Allah cẽwa, "Ba mu yi nufin kõme ba sai kyautatawa da daidaitãwa

❮ Previous Next ❯

ترجمة: فكيف إذا أصابتهم مصيبة بما قدمت أيديهم ثم جاءوك يحلفون بالله إن, باللغة الهوسا

﴿فكيف إذا أصابتهم مصيبة بما قدمت أيديهم ثم جاءوك يحلفون بالله إن﴾ [النِّسَاء: 62]

Abubakar Mahmood Jummi
To, yaya, idan wata masifa ta same su, saboda abin da hannuwansu suka gabatar sa'an nan kuma su je maka suna rantsuwa da Allah cewa, "Ba mu yi nufin kome ba sai kyautatawa da daidaitawa
Abubakar Mahmoud Gumi
To, yaya, idan wata masifa ta same su, saboda abin da hannuwansu suka gabatar sa'an nan kuma su je maka suna rantsuwa da Allah cewa, "Ba mu yi nufin kome ba sai kyautatawa da daidaitawa
Abubakar Mahmoud Gumi
To, yaya, idan wata masĩfa ta sãme su, sabõda abin da hannuwansu suka gabãtar sa'an nan kuma su je maka sunã rantsuwa da Allah cẽwa, "Ba mu yi nufin kõme ba sai kyautatawa da daidaitãwa
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek