×

Sa'an nan, a lõkacin da ya jẽ musu da gaskiya daga wurinMu, 40:25 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Ghafir ⮕ (40:25) ayat 25 in Hausa

40:25 Surah Ghafir ayat 25 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Ghafir ayat 25 - غَافِر - Page - Juz 24

﴿فَلَمَّا جَآءَهُم بِٱلۡحَقِّ مِنۡ عِندِنَا قَالُواْ ٱقۡتُلُوٓاْ أَبۡنَآءَ ٱلَّذِينَ ءَامَنُواْ مَعَهُۥ وَٱسۡتَحۡيُواْ نِسَآءَهُمۡۚ وَمَا كَيۡدُ ٱلۡكَٰفِرِينَ إِلَّا فِي ضَلَٰلٖ ﴾
[غَافِر: 25]

Sa'an nan, a lõkacin da ya jẽ musu da gaskiya daga wurinMu, suka ce: "Ku kashe ɗiyan waɗanda suka yi ĩmãni tãre da shi, kuma ku rãyar da mãtansu." Kuma mugun shirin kãfirai, bai zama ba fãce a cikin bata

❮ Previous Next ❯

ترجمة: فلما جاءهم بالحق من عندنا قالوا اقتلوا أبناء الذين آمنوا معه واستحيوا, باللغة الهوسا

﴿فلما جاءهم بالحق من عندنا قالوا اقتلوا أبناء الذين آمنوا معه واستحيوا﴾ [غَافِر: 25]

Abubakar Mahmood Jummi
Sa'an nan, a lokacin da ya je musu da gaskiya daga wurinMu, suka ce: "Ku kashe ɗiyan waɗanda suka yi imani tare da shi, kuma ku rayar da matansu." Kuma mugun shirin kafirai, bai zama ba face a cikin bata
Abubakar Mahmoud Gumi
Sa'an nan, a lokacin da ya je musu da gaskiya daga wurinMu, suka ce: "Ku kashe ɗiyan waɗanda suka yi imani tare da shi, kuma ku rayar da matansu." Kuma mugun shirin kafirai, bai zama ba face a cikin bata
Abubakar Mahmoud Gumi
Sa'an nan, a lõkacin da ya jẽ musu da gaskiya daga wurinMu, suka ce: "Ku kashe ɗiyan waɗanda suka yi ĩmãni tãre da shi, kuma ku rãyar da mãtansu." Kuma mugun shirin kãfirai, bai zama ba fãce a cikin bata
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek