×

Ka ce: "Lalle nĩ, an hana ni in bauta wa waɗanda kuke 40:66 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Ghafir ⮕ (40:66) ayat 66 in Hausa

40:66 Surah Ghafir ayat 66 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Ghafir ayat 66 - غَافِر - Page - Juz 24

﴿۞ قُلۡ إِنِّي نُهِيتُ أَنۡ أَعۡبُدَ ٱلَّذِينَ تَدۡعُونَ مِن دُونِ ٱللَّهِ لَمَّا جَآءَنِيَ ٱلۡبَيِّنَٰتُ مِن رَّبِّي وَأُمِرۡتُ أَنۡ أُسۡلِمَ لِرَبِّ ٱلۡعَٰلَمِينَ ﴾
[غَافِر: 66]

Ka ce: "Lalle nĩ, an hana ni in bauta wa waɗanda kuke kira waɗansun Allah a lõkacin da hujjõji bayyanannu suka zo mini daga Ubangijina, kuma an umurce ni in sallama ga Ubangijin halittu

❮ Previous Next ❯

ترجمة: قل إني نهيت أن أعبد الذين تدعون من دون الله لما جاءني, باللغة الهوسا

﴿قل إني نهيت أن أعبد الذين تدعون من دون الله لما جاءني﴾ [غَافِر: 66]

Abubakar Mahmood Jummi
Ka ce: "Lalle ni, an hana ni in bauta wa waɗanda kuke kira waɗansun Allah a lokacin da hujjoji bayyanannu suka zo mini daga Ubangijina, kuma an umurce ni in sallama ga Ubangijin halittu
Abubakar Mahmoud Gumi
Ka ce: "Lalle ni, an hana ni in bauta wa waɗanda kuke kira waɗansun Allah a lokacin da hujjoji bayyanannu suka zo mini daga Ubangijina, kuma an umurce ni in sallama ga Ubangijin halittu
Abubakar Mahmoud Gumi
Ka ce: "Lalle nĩ, an hana ni in bauta wa waɗanda kuke kira waɗansun Allah a lõkacin da hujjõji bayyanannu suka zo mini daga Ubangijina, kuma an umurce ni in sallama ga Ubangijin halittu
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek