Quran with Hausa translation - Surah Al-Fath ayat 28 - الفَتح - Page - Juz 26
﴿هُوَ ٱلَّذِيٓ أَرۡسَلَ رَسُولَهُۥ بِٱلۡهُدَىٰ وَدِينِ ٱلۡحَقِّ لِيُظۡهِرَهُۥ عَلَى ٱلدِّينِ كُلِّهِۦۚ وَكَفَىٰ بِٱللَّهِ شَهِيدٗا ﴾
[الفَتح: 28]
﴿هو الذي أرسل رسوله بالهدى ودين الحق ليظهره على الدين كله وكفى﴾ [الفَتح: 28]
Abubakar Mahmood Jummi Shi ne wanda Ya aiki Manzon Sa da shiriya da addinin gaskiya domin Ya rinjayar da shi a kan addinai dukansu. Kuma Allah Ya isa Ya zama Mai shaida |
Abubakar Mahmoud Gumi Shi ne wanda Ya aiki ManzonSa da shiriya da addinin gaskiya domin Ya rinjayar da shi a kan addinai dukansu. Kuma Allah Ya isa Ya zama Mai shaida |
Abubakar Mahmoud Gumi Shĩ ne wanda Ya aiki ManzonSa da shiriya da addinin gaskiya dõmin Ya rinjãyar da shi a kan addinai dukansu. Kuma Allah Ya isa Ya zama Mai shaida |