×

Wancan sabõda lalle su Manzanninsu sun kasance sunã jẽ musu da hujjõji 64:6 Hausa translation

Quran infoHausaSurah At-Taghabun ⮕ (64:6) ayat 6 in Hausa

64:6 Surah At-Taghabun ayat 6 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah At-Taghabun ayat 6 - التغَابُن - Page - Juz 28

﴿ذَٰلِكَ بِأَنَّهُۥ كَانَت تَّأۡتِيهِمۡ رُسُلُهُم بِٱلۡبَيِّنَٰتِ فَقَالُوٓاْ أَبَشَرٞ يَهۡدُونَنَا فَكَفَرُواْ وَتَوَلَّواْۖ وَّٱسۡتَغۡنَى ٱللَّهُۚ وَٱللَّهُ غَنِيٌّ حَمِيدٞ ﴾
[التغَابُن: 6]

Wancan sabõda lalle su Manzanninsu sun kasance sunã jẽ musu da hujjõji bayyanannu, sai suka ce: "Ashe, wasu mutane za su shiryar da mũ?" Sai suka kãfirta kuma suka jũya bãya, kuma Allah Ya wadãtu (daga gare su). Kuma Allah wadãtacce ne, Gõdadde

❮ Previous Next ❯

ترجمة: ذلك بأنه كانت تأتيهم رسلهم بالبينات فقالوا أبشر يهدوننا فكفروا وتولوا واستغنى, باللغة الهوسا

﴿ذلك بأنه كانت تأتيهم رسلهم بالبينات فقالوا أبشر يهدوننا فكفروا وتولوا واستغنى﴾ [التغَابُن: 6]

Abubakar Mahmood Jummi
Wancan saboda lalle su Manzanninsu sun kasance suna je musu da hujjoji bayyanannu, sai suka ce: "Ashe, wasu mutane za su shiryar da mu?" Sai suka kafirta kuma suka juya baya, kuma Allah Ya wadatu (daga gare su). Kuma Allah wadatacce ne, Godadde
Abubakar Mahmoud Gumi
Wancan saboda lalle su Manzanninsu sun kasance suna je musu da hujjoji bayyanannu, sai suka ce: "Ashe, wasu mutane za su shiryar da mu?" Sai suka kafirta kuma suka juya baya, kuma Allah Ya wadatu (daga gare su). Kuma Allah wadatacce ne, Godadde
Abubakar Mahmoud Gumi
Wancan sabõda lalle su Manzanninsu sun kasance sunã jẽ musu da hujjõji bayyanannu, sai suka ce: "Ashe, wasu mutane za su shiryar da mũ?" Sai suka kãfirta kuma suka jũya bãya, kuma Allah Ya wadãtu (daga gare su). Kuma Allah wadãtacce ne, Gõdadde
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek