×

Sai suka ci daga gare ta, sabõda haka al'aurunsu suka bayyana, kuma 20:121 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Ta-Ha ⮕ (20:121) ayat 121 in Hausa

20:121 Surah Ta-Ha ayat 121 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Ta-Ha ayat 121 - طه - Page - Juz 16

﴿فَأَكَلَا مِنۡهَا فَبَدَتۡ لَهُمَا سَوۡءَٰتُهُمَا وَطَفِقَا يَخۡصِفَانِ عَلَيۡهِمَا مِن وَرَقِ ٱلۡجَنَّةِۚ وَعَصَىٰٓ ءَادَمُ رَبَّهُۥ فَغَوَىٰ ﴾
[طه: 121]

Sai suka ci daga gare ta, sabõda haka al'aurunsu suka bayyana, kuma suka shiga sunã lulluɓãwa a kansu daga ganyen Aljanna. Kuma Ãdamu ya sãɓã wa Ubangijinsa, sabõda haka ya ɓace

❮ Previous Next ❯

ترجمة: فأكلا منها فبدت لهما سوآتهما وطفقا يخصفان عليهما من ورق الجنة وعصى, باللغة الهوسا

﴿فأكلا منها فبدت لهما سوآتهما وطفقا يخصفان عليهما من ورق الجنة وعصى﴾ [طه: 121]

Abubakar Mahmood Jummi
Sai suka ci daga gare ta, saboda haka al'aurunsu suka bayyana, kuma suka shiga suna lulluɓawa a kansu daga ganyen Aljanna. Kuma Adamu ya saɓa wa Ubangijinsa, saboda haka ya ɓace
Abubakar Mahmoud Gumi
Sai suka ci daga gare ta, saboda haka al'aurunsu suka bayyana, kuma suka shiga suna lulluɓawa a kansu daga ganyen Aljanna. Kuma Adamu ya saɓa wa Ubangijinsa, saboda haka ya ɓace
Abubakar Mahmoud Gumi
Sai suka ci daga gare ta, sabõda haka al'aurunsu suka bayyana, kuma suka shiga sunã lulluɓãwa a kansu daga ganyen Aljanna. Kuma Ãdamu ya sãɓã wa Ubangijinsa, sabõda haka ya ɓace
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek