×

Kuma dã dai Mun halaka sũ da wata azãba daga gabãninsa, lalle 20:134 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Ta-Ha ⮕ (20:134) ayat 134 in Hausa

20:134 Surah Ta-Ha ayat 134 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Ta-Ha ayat 134 - طه - Page - Juz 16

﴿وَلَوۡ أَنَّآ أَهۡلَكۡنَٰهُم بِعَذَابٖ مِّن قَبۡلِهِۦ لَقَالُواْ رَبَّنَا لَوۡلَآ أَرۡسَلۡتَ إِلَيۡنَا رَسُولٗا فَنَتَّبِعَ ءَايَٰتِكَ مِن قَبۡلِ أَن نَّذِلَّ وَنَخۡزَىٰ ﴾
[طه: 134]

Kuma dã dai Mun halaka sũ da wata azãba daga gabãninsa, lalle ne dã sun ce: "Yã Ubangijinmu! Dã Kã aiko da wani Manzo zuwa gare mu har mu bibiyi ãyõyinKa daga gabãnin mu ƙasƙanta, kuma mu wulãkantu

❮ Previous Next ❯

ترجمة: ولو أنا أهلكناهم بعذاب من قبله لقالوا ربنا لولا أرسلت إلينا رسولا, باللغة الهوسا

﴿ولو أنا أهلكناهم بعذاب من قبله لقالوا ربنا لولا أرسلت إلينا رسولا﴾ [طه: 134]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma da dai Mun halaka su da wata azaba daga gabaninsa, lalle ne da sun ce: "Ya Ubangijinmu! Da Ka aiko da wani Manzo zuwa gare mu har mu bibiyi ayoyinKa daga gabanin mu ƙasƙanta, kuma mu wulakantu
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma da dai Mun halaka su da wata azaba daga gabaninsa, lalle ne da sun ce: "Ya Ubangijinmu! Da Ka aiko da wani Manzo zuwa gare mu har mu bibiyi ayoyinKa daga gabanin mu ƙasƙanta, kuma mu wulakantu
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma dã dai Mun halaka sũ da wata azãba daga gabãninsa, lalle ne dã sun ce: "Yã Ubangijinmu! Dã Kã aiko da wani Manzo zuwa gare mu har mu bibiyi ãyõyinKa daga gabãnin mu ƙasƙanta, kuma mu wulãkantu
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek