×

A sa'ad da 'yar'uwrka ke tafiya har ta ce, shin, in shiryar 20:40 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Ta-Ha ⮕ (20:40) ayat 40 in Hausa

20:40 Surah Ta-Ha ayat 40 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Ta-Ha ayat 40 - طه - Page - Juz 16

﴿إِذۡ تَمۡشِيٓ أُخۡتُكَ فَتَقُولُ هَلۡ أَدُلُّكُمۡ عَلَىٰ مَن يَكۡفُلُهُۥۖ فَرَجَعۡنَٰكَ إِلَىٰٓ أُمِّكَ كَيۡ تَقَرَّ عَيۡنُهَا وَلَا تَحۡزَنَۚ وَقَتَلۡتَ نَفۡسٗا فَنَجَّيۡنَٰكَ مِنَ ٱلۡغَمِّ وَفَتَنَّٰكَ فُتُونٗاۚ فَلَبِثۡتَ سِنِينَ فِيٓ أَهۡلِ مَدۡيَنَ ثُمَّ جِئۡتَ عَلَىٰ قَدَرٖ يَٰمُوسَىٰ ﴾
[طه: 40]

A sa'ad da 'yar'uwrka ke tafiya har ta ce, shin, in shiryar da ku ga wanda ke rẽnonsa?' Sai Muka mayar da kai zuwa ga uwarka dõmin idonta ya yi sanyi* kuma bã zã ta yi baƙin ciki ba. Kuma kã kashe wani rai, sa'an nan Muka tsẽrar da kai daga baƙin ciki, kuma Muka fitine ka da waɗansu fitinõni. Sa'an nan ka zauna shẽkaru a cikin mutãnen Madyana. Sa'an nan kuma ka zo a kan wata ƙaddara, yã Mũsã

❮ Previous Next ❯

ترجمة: إذ تمشي أختك فتقول هل أدلكم على من يكفله فرجعناك إلى أمك, باللغة الهوسا

﴿إذ تمشي أختك فتقول هل أدلكم على من يكفله فرجعناك إلى أمك﴾ [طه: 40]

Abubakar Mahmood Jummi
A sa'ad da 'yar'uwrka ke tafiya har ta ce, shin, in shiryar da ku ga wanda ke renonsa?' Sai Muka mayar da kai zuwa ga uwarka domin idonta ya yi sanyi* kuma ba za ta yi baƙin ciki ba. Kuma ka kashe wani rai, sa'an nan Muka tserar da kai daga baƙin ciki, kuma Muka fitine ka da waɗansu fitinoni. Sa'an nan ka zauna shekaru a cikin mutanen Madyana. Sa'an nan kuma ka zo a kan wata ƙaddara, ya Musa
Abubakar Mahmoud Gumi
A sa'ad da 'yar'uwrka ke tafiya har ta ce, shin, in shiryar da ku ga wanda ke renonsa?' Sai Muka mayar da kai zuwa ga uwarka domin idonta ya yi sanyi kuma ba za ta yi baƙin ciki ba. Kuma ka kashe wani rai, sa'an nan Muka tserar da kai daga baƙin ciki, kuma Muka fitine ka da waɗansu fitinoni. Sa'an nan ka zauna shekaru a cikin mutanen Madyana. Sa'an nan kuma ka zo a kan wata ƙaddara, ya Musa
Abubakar Mahmoud Gumi
A sa'ad da 'yar'uwrka ke tafiya har ta ce, shin, in shiryar da ku ga wanda ke rẽnonsa?' Sai Muka mayar da kai zuwa ga uwarka dõmin idonta ya yi sanyi kuma bã zã ta yi baƙin ciki ba. Kuma kã kashe wani rai, sa'an nan Muka tsẽrar da kai daga baƙin ciki, kuma Muka fitine ka da waɗansu fitinõni. Sa'an nan ka zauna shẽkaru a cikin mutãnen Madyana. Sa'an nan kuma ka zo a kan wata ƙaddara, yã Mũsã
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek