×

Kõ sun riƙi waɗansu abũbuwan bautãwa baicinSa? Ka ce: "Ku kãwo hujjarku, 21:24 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Anbiya’ ⮕ (21:24) ayat 24 in Hausa

21:24 Surah Al-Anbiya’ ayat 24 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Anbiya’ ayat 24 - الأنبيَاء - Page - Juz 17

﴿أَمِ ٱتَّخَذُواْ مِن دُونِهِۦٓ ءَالِهَةٗۖ قُلۡ هَاتُواْ بُرۡهَٰنَكُمۡۖ هَٰذَا ذِكۡرُ مَن مَّعِيَ وَذِكۡرُ مَن قَبۡلِيۚ بَلۡ أَكۡثَرُهُمۡ لَا يَعۡلَمُونَ ٱلۡحَقَّۖ فَهُم مُّعۡرِضُونَ ﴾
[الأنبيَاء: 24]

Kõ sun riƙi waɗansu abũbuwan bautãwa baicinSa? Ka ce: "Ku kãwo hujjarku, wannan shi ne ambaton wanda yake tãre da ni, kuma shi ne ambaton wanda yake a gabãnĩna. Ã'a, mafi yawansubã su sanin gaskiya, sabõda haka sũ mãsu bijirẽwa ne

❮ Previous Next ❯

ترجمة: أم اتخذوا من دونه آلهة قل هاتوا برهانكم هذا ذكر من معي, باللغة الهوسا

﴿أم اتخذوا من دونه آلهة قل هاتوا برهانكم هذا ذكر من معي﴾ [الأنبيَاء: 24]

Abubakar Mahmood Jummi
Ko sun riƙi waɗansu abubuwan bautawa baicinSa? Ka ce: "Ku kawo hujjarku, wannan shi ne ambaton wanda yake tare da ni, kuma shi ne ambaton wanda yake a gabanina. A'a, mafi yawansuba su sanin gaskiya, saboda haka su masu bijirewa ne
Abubakar Mahmoud Gumi
Ko sun riƙi waɗansu abubuwan bautawa baicinSa? Ka ce: "Ku kawo hujjarku, wannan shi ne ambaton wanda yake tare da ni, kuma shi ne ambaton wanda yake a gabanina. A'a, mafi yawansuba su sanin gaskiya, saboda haka su masu bijirewa ne
Abubakar Mahmoud Gumi
Kõ sun riƙi waɗansu abũbuwan bautãwa baicinSa? Ka ce: "Ku kãwo hujjarku, wannan shi ne ambaton wanda yake tãre da ni, kuma shi ne ambaton wanda yake a gabãnĩna. Ã'a, mafi yawansubã su sanin gaskiya, sabõda haka sũ mãsu bijirẽwa ne
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek