×

Waɗanda aka fitina daga gidajensu bã da wani hakki ba fãce sunã 22:40 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-hajj ⮕ (22:40) ayat 40 in Hausa

22:40 Surah Al-hajj ayat 40 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-hajj ayat 40 - الحج - Page - Juz 17

﴿ٱلَّذِينَ أُخۡرِجُواْ مِن دِيَٰرِهِم بِغَيۡرِ حَقٍّ إِلَّآ أَن يَقُولُواْ رَبُّنَا ٱللَّهُۗ وَلَوۡلَا دَفۡعُ ٱللَّهِ ٱلنَّاسَ بَعۡضَهُم بِبَعۡضٖ لَّهُدِّمَتۡ صَوَٰمِعُ وَبِيَعٞ وَصَلَوَٰتٞ وَمَسَٰجِدُ يُذۡكَرُ فِيهَا ٱسۡمُ ٱللَّهِ كَثِيرٗاۗ وَلَيَنصُرَنَّ ٱللَّهُ مَن يَنصُرُهُۥٓۚ إِنَّ ٱللَّهَ لَقَوِيٌّ عَزِيزٌ ﴾
[الحج: 40]

Waɗanda aka fitina daga gidajensu bã da wani hakki ba fãce sunã cẽwa, Ubangijinmu Allah ne."Kuma ba dõmin tunkuɗẽwar Allah ga mutãne ba, sãshensu da sãshe, haƙĩƙa, da an rũsa sauma'õ'in (Ruhbãnãwa) dã majãmi'õ'in Nasãra da gidãjen ibãdar Yahudu da masallatai waɗanda ake ambatar Allah a cikinsu da yawa. Kuma lalle, haƙĩƙa, Allah Yanã taimakon wanda yake taimakon Sa. Lalle Allah ne haƙĩƙa Mai ƙarfi Mabuwãyi

❮ Previous Next ❯

ترجمة: الذين أخرجوا من ديارهم بغير حق إلا أن يقولوا ربنا الله ولولا, باللغة الهوسا

﴿الذين أخرجوا من ديارهم بغير حق إلا أن يقولوا ربنا الله ولولا﴾ [الحج: 40]

Abubakar Mahmood Jummi
Waɗanda aka fitina daga gidajensu ba da wani hakki ba face suna cewa, Ubangijinmu Allah ne."Kuma ba domin tunkuɗewar Allah ga mutane ba, sashensu da sashe, haƙiƙa, da an rusa sauma'o'in (Ruhbanawa) da majami'o'in Nasara da gidajen ibadar Yahudu da masallatai waɗanda ake ambatar Allah a cikinsu da yawa. Kuma lalle, haƙiƙa, Allah Yana taimakon wanda yake taimakon Sa. Lalle Allah ne haƙiƙa Mai ƙarfi Mabuwayi
Abubakar Mahmoud Gumi
Waɗanda aka fitina daga gidajensu ba da wani hakki ba face suna cewa, Ubangijinmu Allah ne."Kuma ba domin tunkuɗewar Allah ga mutane ba, sashensu da sashe, haƙiƙa, da an rusa sauma'o'in (Ruhbanawa) da majami'o'in Nasara da gidajen ibadar Yahudu da masallatai waɗanda ake ambatar Allah a cikinsu da yawa. Kuma lalle, haƙiƙa, Allah Yana taimakon wanda yake taimakon Sa. Lalle Allah ne haƙiƙa Mai ƙarfi Mabuwayi
Abubakar Mahmoud Gumi
Waɗanda aka fitina daga gidajensu bã da wani hakki ba fãce sunã cẽwa, Ubangijinmu Allah ne."Kuma ba dõmin tunkuɗẽwar Allah ga mutãne ba, sãshensu da sãshe, haƙĩƙa, da an rũsa sauma'õ'in (Ruhbãnãwa) dã majãmi'õ'in Nasãra da gidãjen ibãdar Yahudu da masallatai waɗanda ake ambatar Allah a cikinsu da yawa. Kuma lalle, haƙĩƙa, Allah Yanã taimakon wanda yake taimakon Sa. Lalle Allah ne haƙĩƙa Mai ƙarfi Mabuwãyi
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek