×

Kõ wãne ne yake karɓã, kuma ya sanya ku mamãyan ƙasa? Shin 27:62 Hausa translation

Quran infoHausaSurah An-Naml ⮕ (27:62) ayat 62 in Hausa

27:62 Surah An-Naml ayat 62 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah An-Naml ayat 62 - النَّمل - Page - Juz 20

﴿أَمَّن يُجِيبُ ٱلۡمُضۡطَرَّ إِذَا دَعَاهُ وَيَكۡشِفُ ٱلسُّوٓءَ وَيَجۡعَلُكُمۡ خُلَفَآءَ ٱلۡأَرۡضِۗ أَءِلَٰهٞ مَّعَ ٱللَّهِۚ قَلِيلٗا مَّا تَذَكَّرُونَ ﴾
[النَّمل: 62]

Kõ wãne ne yake karɓã, kuma ya sanya ku mamãyan ƙasa? Shin akwai wani abin bautawa tãre da Allah? Kaɗan ƙwarai kuke yin tunãni

❮ Previous Next ❯

ترجمة: أمن يجيب المضطر إذا دعاه ويكشف السوء ويجعلكم خلفاء الأرض أإله مع, باللغة الهوسا

﴿أمن يجيب المضطر إذا دعاه ويكشف السوء ويجعلكم خلفاء الأرض أإله مع﴾ [النَّمل: 62]

Abubakar Mahmood Jummi
Ko wane ne yake karɓa, kuma ya sanya ku mamayan ƙasa? Shin akwai wani abin bautawa tare da Allah? Kaɗan ƙwarai kuke yin tunani
Abubakar Mahmoud Gumi
Ko wane ne yake karɓa, kuma ya sanya ku mamayan ƙasa? Shin akwai wani abin bautawa tare da Allah? Kaɗan ƙwarai kuke yin tunani
Abubakar Mahmoud Gumi
Kõ wãne ne yake karɓã, kuma ya sanya ku mamãyan ƙasa? Shin akwai wani abin bautawa tãre da Allah? Kaɗan ƙwarai kuke yin tunãni
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek