×

Kõ kuwa wãne ne Ya sanya ƙasa tabbatacciya, kuma Ya sanya kõguna 27:61 Hausa translation

Quran infoHausaSurah An-Naml ⮕ (27:61) ayat 61 in Hausa

27:61 Surah An-Naml ayat 61 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah An-Naml ayat 61 - النَّمل - Page - Juz 20

﴿أَمَّن جَعَلَ ٱلۡأَرۡضَ قَرَارٗا وَجَعَلَ خِلَٰلَهَآ أَنۡهَٰرٗا وَجَعَلَ لَهَا رَوَٰسِيَ وَجَعَلَ بَيۡنَ ٱلۡبَحۡرَيۡنِ حَاجِزًاۗ أَءِلَٰهٞ مَّعَ ٱللَّهِۚ بَلۡ أَكۡثَرُهُمۡ لَا يَعۡلَمُونَ ﴾
[النَّمل: 61]

Kõ kuwa wãne ne Ya sanya ƙasa tabbatacciya, kuma Ya sanya kõguna a tsakãninta kuma Ya sanya mata manyan duwãtsu tabatattu, kuma Ya sanya wani shãmaki a tsakãnin tẽkuna biyu? Shin akwai wani abin bautãwa tãre da Allah. Ã'a, mafi yawansu ba su sanĩ ba

❮ Previous Next ❯

ترجمة: أمن جعل الأرض قرارا وجعل خلالها أنهارا وجعل لها رواسي وجعل بين, باللغة الهوسا

﴿أمن جعل الأرض قرارا وجعل خلالها أنهارا وجعل لها رواسي وجعل بين﴾ [النَّمل: 61]

Abubakar Mahmood Jummi
Ko kuwa wane ne Ya sanya ƙasa tabbatacciya, kuma Ya sanya koguna a tsakaninta kuma Ya sanya mata manyan duwatsu tabatattu, kuma Ya sanya wani shamaki a tsakanin tekuna biyu? Shin akwai wani abin bautawa tare da Allah. A'a, mafi yawansu ba su sani ba
Abubakar Mahmoud Gumi
Ko kuwa wane ne Ya sanya ƙasa tabbatacciya, kuma Ya sanya koguna a tsakaninta kuma Ya sanya mata manyan duwatsu tabatattu, kuma Ya sanya wani shamaki a tsakanin tekuna biyu? Shin akwai wani abin bautawa tare da Allah. A'a, mafi yawansu ba su sani ba
Abubakar Mahmoud Gumi
Kõ kuwa wãne ne Ya sanya ƙasa tabbatacciya, kuma Ya sanya kõguna a tsakãninta kuma Ya sanya mata manyan duwãtsu tabatattu, kuma Ya sanya wani shãmaki a tsakãnin tẽkuna biyu? Shin akwai wani abin bautãwa tãre da Allah. Ã'a, mafi yawansu ba su sanĩ ba
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek