×

Shin, ba su ga cẽwa, lalle Mun sanya Hurumi amintacce ba alhãli 29:67 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-‘Ankabut ⮕ (29:67) ayat 67 in Hausa

29:67 Surah Al-‘Ankabut ayat 67 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-‘Ankabut ayat 67 - العَنكبُوت - Page - Juz 21

﴿أَوَلَمۡ يَرَوۡاْ أَنَّا جَعَلۡنَا حَرَمًا ءَامِنٗا وَيُتَخَطَّفُ ٱلنَّاسُ مِنۡ حَوۡلِهِمۡۚ أَفَبِٱلۡبَٰطِلِ يُؤۡمِنُونَ وَبِنِعۡمَةِ ٱللَّهِ يَكۡفُرُونَ ﴾
[العَنكبُوت: 67]

Shin, ba su ga cẽwa, lalle Mun sanya Hurumi amintacce ba alhãli kuwa anã fisge mutãne a gẽfensu? Shin, da ɓãtaccen abu suke ĩmãni kuma da ni'imarAllah suka kãfirta

❮ Previous Next ❯

ترجمة: أو لم يروا أنا جعلنا حرما آمنا ويتخطف الناس من حولهم أفبالباطل, باللغة الهوسا

﴿أو لم يروا أنا جعلنا حرما آمنا ويتخطف الناس من حولهم أفبالباطل﴾ [العَنكبُوت: 67]

Abubakar Mahmood Jummi
Shin, ba su ga cewa, lalle Mun sanya Hurumi amintacce ba alhali kuwa ana fisge mutane a gefensu? Shin, da ɓataccen abu suke imani kuma da ni'imarAllah suka kafirta
Abubakar Mahmoud Gumi
Shin, ba su ga cewa, lalle Mun sanya Hurumi amintacce ba alhali kuwa ana fisge mutane a gefensu? Shin, da ɓataccen abu suke imani kuma da ni'imarAllah suka kafirta
Abubakar Mahmoud Gumi
Shin, ba su ga cẽwa, lalle Mun sanya Hurumi amintacce ba alhãli kuwa anã fisge mutãne a gẽfensu? Shin, da ɓãtaccen abu suke ĩmãni kuma da ni'imarAllah suka kãfirta
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek