×

Kuma idan sunã ƙaryata ka, to, haƙĩƙa, waɗanda suke a gabãninsu sun 35:25 Hausa translation

Quran infoHausaSurah FaTir ⮕ (35:25) ayat 25 in Hausa

35:25 Surah FaTir ayat 25 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah FaTir ayat 25 - فَاطِر - Page - Juz 22

﴿وَإِن يُكَذِّبُوكَ فَقَدۡ كَذَّبَ ٱلَّذِينَ مِن قَبۡلِهِمۡ جَآءَتۡهُمۡ رُسُلُهُم بِٱلۡبَيِّنَٰتِ وَبِٱلزُّبُرِ وَبِٱلۡكِتَٰبِ ٱلۡمُنِيرِ ﴾
[فَاطِر: 25]

Kuma idan sunã ƙaryata ka, to, haƙĩƙa, waɗanda suke a gabãninsu sun ƙaryata. Manzanninsu sun jẽ musu da hujjõji, kuma da takardu, kuma da Littafi mai haske

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وإن يكذبوك فقد كذب الذين من قبلهم جاءتهم رسلهم بالبينات وبالزبر وبالكتاب, باللغة الهوسا

﴿وإن يكذبوك فقد كذب الذين من قبلهم جاءتهم رسلهم بالبينات وبالزبر وبالكتاب﴾ [فَاطِر: 25]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma idan suna ƙaryata ka, to, haƙiƙa, waɗanda suke a gabaninsu sun ƙaryata. Manzanninsu sun je musu da hujjoji, kuma da takardu, kuma da Littafi mai haske
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma idan suna ƙaryata ka, to, haƙiƙa, waɗanda suke a gabaninsu sun ƙaryata. Manzanninsu sun je musu da hujjoji, kuma da takardu, kuma da Littafi mai haske
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma idan sunã ƙaryata ka, to, haƙĩƙa, waɗanda suke a gabãninsu sun ƙaryata. Manzanninsu sun jẽ musu da hujjõji, kuma da takardu, kuma da Littafi mai haske
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek