×

Kuma idan kun ji tsõron sãɓãwar tsakãninsu to ku aika da wani 4:35 Hausa translation

Quran infoHausaSurah An-Nisa’ ⮕ (4:35) ayat 35 in Hausa

4:35 Surah An-Nisa’ ayat 35 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah An-Nisa’ ayat 35 - النِّسَاء - Page - Juz 5

﴿وَإِنۡ خِفۡتُمۡ شِقَاقَ بَيۡنِهِمَا فَٱبۡعَثُواْ حَكَمٗا مِّنۡ أَهۡلِهِۦ وَحَكَمٗا مِّنۡ أَهۡلِهَآ إِن يُرِيدَآ إِصۡلَٰحٗا يُوَفِّقِ ٱللَّهُ بَيۡنَهُمَآۗ إِنَّ ٱللَّهَ كَانَ عَلِيمًا خَبِيرٗا ﴾
[النِّسَاء: 35]

Kuma idan kun ji tsõron sãɓãwar tsakãninsu to ku aika da wani mai sulhu daga mutãnensa da wani mai sulhu daga mutãnenta*. Idan sun yi nufin gyãrãwa, Allah zai daidaita tsakãninsu (ma'auran). Lalle ne Allah Yã kasance Masani Mai jarrabãwa

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وإن خفتم شقاق بينهما فابعثوا حكما من أهله وحكما من أهلها إن, باللغة الهوسا

﴿وإن خفتم شقاق بينهما فابعثوا حكما من أهله وحكما من أهلها إن﴾ [النِّسَاء: 35]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma idan kun ji tsoron saɓawar tsakaninsu to ku aika da wani mai sulhu daga mutanensa da wani mai sulhu daga mutanenta*. Idan sun yi nufin gyarawa, Allah zai daidaita tsakaninsu (ma'auran). Lalle ne Allah Ya kasance Masani Mai jarrabawa
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma idan kun ji tsoron saɓawar tsakaninsu to ku aika da wani mai sulhu daga mutanensa da wani mai sulhu daga mutanenta. Idan sun yi nufin gyarawa, Allah zai daidaita tsakaninsu (ma'auran). Lalle ne Allah Ya kasance Masani Mai jarrabawa
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma idan kun ji tsõron sãɓãwar tsakãninsu to ku aika da wani mai sulhu daga mutãnensa da wani mai sulhu daga mutãnenta. Idan sun yi nufin gyãrãwa, Allah zai daidaita tsakãninsu (ma'auran). Lalle ne Allah Yã kasance Masani Mai jarrabãwa
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek