Quran with Hausa translation - Surah An-Nisa’ ayat 6 - النِّسَاء - Page - Juz 4
﴿وَٱبۡتَلُواْ ٱلۡيَتَٰمَىٰ حَتَّىٰٓ إِذَا بَلَغُواْ ٱلنِّكَاحَ فَإِنۡ ءَانَسۡتُم مِّنۡهُمۡ رُشۡدٗا فَٱدۡفَعُوٓاْ إِلَيۡهِمۡ أَمۡوَٰلَهُمۡۖ وَلَا تَأۡكُلُوهَآ إِسۡرَافٗا وَبِدَارًا أَن يَكۡبَرُواْۚ وَمَن كَانَ غَنِيّٗا فَلۡيَسۡتَعۡفِفۡۖ وَمَن كَانَ فَقِيرٗا فَلۡيَأۡكُلۡ بِٱلۡمَعۡرُوفِۚ فَإِذَا دَفَعۡتُمۡ إِلَيۡهِمۡ أَمۡوَٰلَهُمۡ فَأَشۡهِدُواْ عَلَيۡهِمۡۚ وَكَفَىٰ بِٱللَّهِ حَسِيبٗا ﴾
[النِّسَاء: 6]
﴿وابتلوا اليتامى حتى إذا بلغوا النكاح فإن آنستم منهم رشدا فادفعوا إليهم﴾ [النِّسَاء: 6]
Abubakar Mahmood Jummi Kuma ku jarraba marayu, har a lokacin da suka isa aure. To, idan kun lura da shiriya daga gare su, to, ku miƙa musu dukiyoyinsu. Kada ku ci ta da ɓarna, kuma da gaggawa kafin su girma. Kuma wanda yake wadatacce, to, ya kama kansa, kuma wanda yake faƙiri, to, ya ci, gwargwadon yadda ya kamata. To, idan kun miƙa musu dukiyoyinsu, sai ku shaidar a kansu. Kuma Allah Ya isa Ya zama Mai bincike |
Abubakar Mahmoud Gumi Kuma ku jarraba marayu, har a lokacin da suka isa aure. To, idan kun lura da shiriya daga gare su, to, ku miƙa musu dukiyoyinsu. Kada ku ci ta da ɓarna, kuma da gaggawa kafin su girma. Kuma wanda yake wadatacce, to, ya kama kansa, kuma wanda yake faƙiri, to, ya ci, gwargwadon yadda ya kamata. To, idan kun miƙa musu dukiyoyinsu, sai ku shaidar a kansu. Kuma Allah Ya isa Ya zama Mai bincike |
Abubakar Mahmoud Gumi Kuma ku jarraba marãyu, har a lõkacin da suka isa aure. To, idan kun lura da shiriya daga gare su, to, ku mĩƙa musu dũkiyõyinsu. Kada ku cĩ ta da ɓarna, kuma da gaggawa kãfin su girma. Kuma wanda yake wadãtacce, to, ya kãma kãnsa, kuma wanda yake faƙĩri, to, ya ci, gwargwadon yadda ya kamata. To, idan kun mĩƙa musu dũkiyõyinsu, sai ku shaidar a kansu. Kuma Allah Ya isa Ya zama Mai bincike |