×

Kuma da Mun sanya shi abin karãtu na ajamanci, lalle dã sun 41:44 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Fussilat ⮕ (41:44) ayat 44 in Hausa

41:44 Surah Fussilat ayat 44 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Fussilat ayat 44 - فُصِّلَت - Page - Juz 24

﴿وَلَوۡ جَعَلۡنَٰهُ قُرۡءَانًا أَعۡجَمِيّٗا لَّقَالُواْ لَوۡلَا فُصِّلَتۡ ءَايَٰتُهُۥٓۖ ءَا۬عۡجَمِيّٞ وَعَرَبِيّٞۗ قُلۡ هُوَ لِلَّذِينَ ءَامَنُواْ هُدٗى وَشِفَآءٞۚ وَٱلَّذِينَ لَا يُؤۡمِنُونَ فِيٓ ءَاذَانِهِمۡ وَقۡرٞ وَهُوَ عَلَيۡهِمۡ عَمًىۚ أُوْلَٰٓئِكَ يُنَادَوۡنَ مِن مَّكَانِۭ بَعِيدٖ ﴾
[فُصِّلَت: 44]

Kuma da Mun sanya shi abin karãtu na ajamanci, lalle dã sun ce, "Don me ba a bayyana ãyõyinsa ba? Ashe, zai yiwu a sãmi littãfi ba'ajame da Manzo Balãrabe?" Ka ce: "Shi, shiriya ne da warkewa ga waɗanda suka yi ĩmãni. Kuma wadanda ba su yi ĩmãni ba akwai wani nauyi a cikin kunnuwansu, kuma shi wata makanta ne a kansu. Waɗannan anã kiran su daga wuri mai nĩsa

❮ Previous Next ❯

ترجمة: ولو جعلناه قرآنا أعجميا لقالوا لولا فصلت آياته أأعجمي وعربي قل هو, باللغة الهوسا

﴿ولو جعلناه قرآنا أعجميا لقالوا لولا فصلت آياته أأعجمي وعربي قل هو﴾ [فُصِّلَت: 44]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma da Mun sanya shi abin karatu na ajamanci, lalle da sun ce, "Don me ba a bayyana ayoyinsa ba? Ashe, zai yiwu a sami littafi ba'ajame da Manzo Balarabe?" Ka ce: "Shi, shiriya ne da warkewa ga waɗanda suka yi imani. Kuma wadanda ba su yi imani ba akwai wani nauyi a cikin kunnuwansu, kuma shi wata makanta ne a kansu. Waɗannan ana kiran su daga wuri mai nisa
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma da Mun sanya shi abin karatu na ajamanci, lalle da sun ce, "Don me ba a bayyana ayoyinsa ba? Ashe, zai yiwu a sami littafi ba'ajame da Manzo Balarabe?" Ka ce: "Shi, shiriya ne da warkewa ga waɗanda suka yi imani. Kuma wadanda ba su yi imani ba akwai wani nauyi a cikin kunnuwansu, kuma shi wata makanta ne a kansu. Waɗannan ana kiran su daga wuri mai nisa
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma da Mun sanya shi abin karãtu na ajamanci, lalle dã sun ce, "Don me ba a bayyana ãyõyinsa ba? Ashe, zai yiwu a sãmi littãfi ba'ajame da Manzo Balãrabe?" Ka ce: "Shi, shiriya ne da warkewa ga waɗanda suka yi ĩmãni. Kuma wadanda ba su yi ĩmãni ba akwai wani nauyi a cikin kunnuwansu, kuma shi wata makanta ne a kansu. Waɗannan anã kiran su daga wuri mai nĩsa
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek