×

Abin sani kawai, majiɓincinku Allah ne da Manzon Sa da waɗanda suka 5:55 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Ma’idah ⮕ (5:55) ayat 55 in Hausa

5:55 Surah Al-Ma’idah ayat 55 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Ma’idah ayat 55 - المَائدة - Page - Juz 6

﴿إِنَّمَا وَلِيُّكُمُ ٱللَّهُ وَرَسُولُهُۥ وَٱلَّذِينَ ءَامَنُواْ ٱلَّذِينَ يُقِيمُونَ ٱلصَّلَوٰةَ وَيُؤۡتُونَ ٱلزَّكَوٰةَ وَهُمۡ رَٰكِعُونَ ﴾
[المَائدة: 55]

Abin sani kawai, majiɓincinku Allah ne da Manzon Sa da waɗanda suka yi ĩmãni, waɗanda suke sunã tsayar da salla kuma sunã bãyar da zakka kuma sunã ruku'i

❮ Previous Next ❯

ترجمة: إنما وليكم الله ورسوله والذين آمنوا الذين يقيمون الصلاة ويؤتون الزكاة وهم, باللغة الهوسا

﴿إنما وليكم الله ورسوله والذين آمنوا الذين يقيمون الصلاة ويؤتون الزكاة وهم﴾ [المَائدة: 55]

Abubakar Mahmood Jummi
Abin sani kawai, majiɓincinku Allah ne da Manzon Sa da waɗanda suka yi imani, waɗanda suke suna tsayar da salla kuma suna bayar da zakka kuma suna ruku'i
Abubakar Mahmoud Gumi
Abin sani kawai, majiɓincinku Allah ne da ManzonSa da waɗanda suka yi imani, waɗanda suke suna tsayar da salla kuma suna bayar da zakka kuma suna ruku'i
Abubakar Mahmoud Gumi
Abin sani kawai, majiɓincinku Allah ne da ManzonSa da waɗanda suka yi ĩmãni, waɗanda suke sunã tsayar da salla kuma sunã bãyar da zakka kuma sunã ruku'i
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek