×

Kuma waɗanda suka zõ daga bãyansu, sunã cẽwa, "Yã Ubangijinmu! Ka yi 59:10 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-hashr ⮕ (59:10) ayat 10 in Hausa

59:10 Surah Al-hashr ayat 10 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-hashr ayat 10 - الحَشر - Page - Juz 28

﴿وَٱلَّذِينَ جَآءُو مِنۢ بَعۡدِهِمۡ يَقُولُونَ رَبَّنَا ٱغۡفِرۡ لَنَا وَلِإِخۡوَٰنِنَا ٱلَّذِينَ سَبَقُونَا بِٱلۡإِيمَٰنِ وَلَا تَجۡعَلۡ فِي قُلُوبِنَا غِلّٗا لِّلَّذِينَ ءَامَنُواْ رَبَّنَآ إِنَّكَ رَءُوفٞ رَّحِيمٌ ﴾
[الحَشر: 10]

Kuma waɗanda suka zõ daga bãyansu, sunã cẽwa, "Yã Ubangijinmu! Ka yi gãfara a gare mu, kuma ga 'yan'uwanmu, waɗanda da suka riga mu yin ĩmãni, kada Ka sanya wani ƙulli a cikin zukãtanmu ga waɗanda suka yi ĩmãni. Yã Ubangijinmu! Lalle Kai ne Mai tausayi, Mai jin ƙai

❮ Previous Next ❯

ترجمة: والذين جاءوا من بعدهم يقولون ربنا اغفر لنا ولإخواننا الذين سبقونا بالإيمان, باللغة الهوسا

﴿والذين جاءوا من بعدهم يقولون ربنا اغفر لنا ولإخواننا الذين سبقونا بالإيمان﴾ [الحَشر: 10]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma waɗanda suka zo daga bayansu, suna cewa, "Ya Ubangijinmu! Ka yi gafara a gare mu, kuma ga 'yan'uwanmu, waɗanda da suka riga mu yin imani, kada Ka sanya wani ƙulli a cikin zukatanmu ga waɗanda suka yi imani. Ya Ubangijinmu! Lalle Kai ne Mai tausayi, Mai jin ƙai
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma waɗanda suka zo daga bayansu, suna cewa, "Ya Ubangijinmu! Ka yi gafara a gare mu, kuma ga 'yan'uwanmu, waɗanda da suka riga mu yin imani, kada Ka sanya wani ƙulli a cikin zukatanmu ga waɗanda suka yi imani. Ya Ubangijinmu! Lalle Kai ne Mai tausayi, Mai jin ƙai
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma waɗanda suka zõ daga bãyansu, sunã cẽwa, "Yã Ubangijinmu! Ka yi gãfara a gare mu, kuma ga 'yan'uwanmu, waɗanda da suka riga mu yin ĩmãni, kada Ka sanya wani ƙulli a cikin zukãtanmu ga waɗanda suka yi ĩmãni. Yã Ubangijinmu! Lalle Kai ne Mai tausayi, Mai jin ƙai
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek