×

Yã kũ waɗanda suka yi ĩmani! Lalle ne daga mãtanku da ɗiyanku 64:14 Hausa translation

Quran infoHausaSurah At-Taghabun ⮕ (64:14) ayat 14 in Hausa

64:14 Surah At-Taghabun ayat 14 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah At-Taghabun ayat 14 - التغَابُن - Page - Juz 28

﴿يَٰٓأَيُّهَا ٱلَّذِينَ ءَامَنُوٓاْ إِنَّ مِنۡ أَزۡوَٰجِكُمۡ وَأَوۡلَٰدِكُمۡ عَدُوّٗا لَّكُمۡ فَٱحۡذَرُوهُمۡۚ وَإِن تَعۡفُواْ وَتَصۡفَحُواْ وَتَغۡفِرُواْ فَإِنَّ ٱللَّهَ غَفُورٞ رَّحِيمٌ ﴾
[التغَابُن: 14]

Yã kũ waɗanda suka yi ĩmani! Lalle ne daga mãtanku da ɗiyanku akwai wani maƙiyi* a gare ku, sai ku yi saunarsu. Kuma idan kuka yãfe, kuma kuka kau da kai, kuma kuka gãfarta, to, lalle Allah Mai gãfara ne, Mai jin ƙai

❮ Previous Next ❯

ترجمة: ياأيها الذين آمنوا إن من أزواجكم وأولادكم عدوا لكم فاحذروهم وإن تعفوا, باللغة الهوسا

﴿ياأيها الذين آمنوا إن من أزواجكم وأولادكم عدوا لكم فاحذروهم وإن تعفوا﴾ [التغَابُن: 14]

Abubakar Mahmood Jummi
Ya ku waɗanda suka yi imani! Lalle ne daga matanku da ɗiyanku akwai wani maƙiyi* a gare ku, sai ku yi saunarsu. Kuma idan kuka yafe, kuma kuka kau da kai, kuma kuka gafarta, to, lalle Allah Mai gafara ne, Mai jin ƙai
Abubakar Mahmoud Gumi
Ya ku waɗanda suka yi imani! Lalle ne daga matanku da ɗiyanku akwai wani maƙiyi a gare ku, sai ku yi saunarsu. Kuma idan kuka yafe, kuma kuka kau da kai, kuma kuka gafarta, to, lalle Allah Mai gafara ne, Mai jin ƙai
Abubakar Mahmoud Gumi
Yã kũ waɗanda suka yi ĩmani! Lalle ne daga mãtanku da ɗiyanku akwai wani maƙiyi a gare ku, sai ku yi saunarsu. Kuma idan kuka yãfe, kuma kuka kau da kai, kuma kuka gãfarta, to, lalle Allah Mai gãfara ne, Mai jin ƙai
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek