×

Kuma a lõkacin da Ubangijinku Ya sanar, lalle ne, zã Ya aika 7:167 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-A‘raf ⮕ (7:167) ayat 167 in Hausa

7:167 Surah Al-A‘raf ayat 167 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-A‘raf ayat 167 - الأعرَاف - Page - Juz 9

﴿وَإِذۡ تَأَذَّنَ رَبُّكَ لَيَبۡعَثَنَّ عَلَيۡهِمۡ إِلَىٰ يَوۡمِ ٱلۡقِيَٰمَةِ مَن يَسُومُهُمۡ سُوٓءَ ٱلۡعَذَابِۗ إِنَّ رَبَّكَ لَسَرِيعُ ٱلۡعِقَابِ وَإِنَّهُۥ لَغَفُورٞ رَّحِيمٞ ﴾
[الأعرَاف: 167]

Kuma a lõkacin da Ubangijinku Ya sanar, lalle ne, zã Ya aika a kansu (Yahũd), zuwa, Rãnar¡iyãma, wanda zai ɗanɗana musu mummunar azãba, lalle ne Ubangijinka, haƙĩƙa, Mai gaggawar uƙũba ne, kuma shĩ haƙĩƙa, Mai gãfara ne, Mai jin ƙai

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وإذ تأذن ربك ليبعثن عليهم إلى يوم القيامة من يسومهم سوء العذاب, باللغة الهوسا

﴿وإذ تأذن ربك ليبعثن عليهم إلى يوم القيامة من يسومهم سوء العذاب﴾ [الأعرَاف: 167]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma a lokacin da Ubangijinku Ya sanar, lalle ne, za Ya aika a kansu (Yahud), zuwa, Ranar¡iyama, wanda zai ɗanɗana musu mummunar azaba, lalle ne Ubangijinka, haƙiƙa, Mai gaggawar uƙuba ne, kuma shi haƙiƙa, Mai gafara ne, Mai jin ƙai
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma a lokacin da Ubangijinku Ya sanar, lalle ne, za Ya aika a kansu (Yahud), zuwa, Ranar¡iyama, wanda zai ɗanɗana musu mummunar azaba, lalle ne Ubangijinka, haƙiƙa, Mai gaggawar uƙuba ne, kuma shi haƙiƙa, Mai gafara ne, Mai jin ƙai
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma a lõkacin da Ubangijinku Ya sanar, lalle ne, zã Ya aika a kansu (Yahũd), zuwa, Rãnar¡iyãma, wanda zai ɗanɗana musu mummunar azãba, lalle ne Ubangijinka, haƙĩƙa, Mai gaggawar uƙũba ne, kuma shĩ haƙĩƙa, Mai gãfara ne, Mai jin ƙai
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek