×

To, a lõkacin* da suka tafi da shi, kuma suka yi niyyar 12:15 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Yusuf ⮕ (12:15) ayat 15 in Hausa

12:15 Surah Yusuf ayat 15 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Yusuf ayat 15 - يُوسُف - Page - Juz 12

﴿فَلَمَّا ذَهَبُواْ بِهِۦ وَأَجۡمَعُوٓاْ أَن يَجۡعَلُوهُ فِي غَيَٰبَتِ ٱلۡجُبِّۚ وَأَوۡحَيۡنَآ إِلَيۡهِ لَتُنَبِّئَنَّهُم بِأَمۡرِهِمۡ هَٰذَا وَهُمۡ لَا يَشۡعُرُونَ ﴾
[يُوسُف: 15]

To, a lõkacin* da suka tafi da shi, kuma suka yi niyyar su sanya shi a cikin duhun rĩjiya, Muka yi wahayi zuwa gare shi, "Lalle ne, kanã bã su lãbari game da wannan al'amari nãsu, kuma sũ ba su sani ba

❮ Previous Next ❯

ترجمة: فلما ذهبوا به وأجمعوا أن يجعلوه في غيابت الجب وأوحينا إليه لتنبئنهم, باللغة الهوسا

﴿فلما ذهبوا به وأجمعوا أن يجعلوه في غيابت الجب وأوحينا إليه لتنبئنهم﴾ [يُوسُف: 15]

Abubakar Mahmood Jummi
To, a lokacin* da suka tafi da shi, kuma suka yi niyyar su sanya shi a cikin duhun rijiya, Muka yi wahayi zuwa gare shi, "Lalle ne, kana ba su labari game da wannan al'amari nasu, kuma su ba su sani ba
Abubakar Mahmoud Gumi
To, a lokacin da suka tafi da shi, kuma suka yi niyyar su sanya shi a cikin duhun rijiya, Muka yi wahayi zuwa gare shi, "Lalle ne, kana ba su labari game da wannan al'amari nasu, kuma su ba su sani ba
Abubakar Mahmoud Gumi
To, a lõkacin da suka tafi da shi, kuma suka yi niyyar su sanya shi a cikin duhun rĩjiya, Muka yi wahayi zuwa gare shi, "Lalle ne, kanã bã su lãbari game da wannan al'amari nãsu, kuma sũ ba su sani ba
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek