×

Kuma idan rigarsa ta kasance an tsãge ta daga bãya, to, tã 12:27 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Yusuf ⮕ (12:27) ayat 27 in Hausa

12:27 Surah Yusuf ayat 27 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Yusuf ayat 27 - يُوسُف - Page - Juz 12

﴿وَإِن كَانَ قَمِيصُهُۥ قُدَّ مِن دُبُرٖ فَكَذَبَتۡ وَهُوَ مِنَ ٱلصَّٰدِقِينَ ﴾
[يُوسُف: 27]

Kuma idan rigarsa ta kasance an tsãge ta daga bãya, to, tã yi ƙarya, kuma shĩ ne daga mãsu gaskiya

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وإن كان قميصه قد من دبر فكذبت وهو من الصادقين, باللغة الهوسا

﴿وإن كان قميصه قد من دبر فكذبت وهو من الصادقين﴾ [يُوسُف: 27]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma idan rigarsa ta kasance an tsage ta daga baya, to, ta yi ƙarya, kuma shi ne daga masu gaskiya
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma idan rigarsa ta kasance an tsage ta daga baya, to, ta yi ƙarya, kuma shi ne daga masu gaskiya
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma idan rigarsa ta kasance an tsãge ta daga bãya, to, tã yi ƙarya, kuma shĩ ne daga mãsu gaskiya
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek