×

Kuma kamar wancan ne Muka saukar da shi*, Hukunci a cikin Lãrabci. 13:37 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Ar-Ra‘d ⮕ (13:37) ayat 37 in Hausa

13:37 Surah Ar-Ra‘d ayat 37 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Ar-Ra‘d ayat 37 - الرَّعد - Page - Juz 13

﴿وَكَذَٰلِكَ أَنزَلۡنَٰهُ حُكۡمًا عَرَبِيّٗاۚ وَلَئِنِ ٱتَّبَعۡتَ أَهۡوَآءَهُم بَعۡدَ مَا جَآءَكَ مِنَ ٱلۡعِلۡمِ مَا لَكَ مِنَ ٱللَّهِ مِن وَلِيّٖ وَلَا وَاقٖ ﴾
[الرَّعد: 37]

Kuma kamar wancan ne Muka saukar da shi*, Hukunci a cikin Lãrabci. Kuma lalle ne idan kã bi son zuciyõyinsu a bãyan abin da ya zo maka na ilmi, bãbu wani masõyi a gare ka mai kãre ka daga Allah, kuma bãbu matsari

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وكذلك أنـزلناه حكما عربيا ولئن اتبعت أهواءهم بعد ما جاءك من العلم, باللغة الهوسا

﴿وكذلك أنـزلناه حكما عربيا ولئن اتبعت أهواءهم بعد ما جاءك من العلم﴾ [الرَّعد: 37]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma kamar wancan ne Muka saukar da shi*, Hukunci a cikin Larabci. Kuma lalle ne idan ka bi son zuciyoyinsu a bayan abin da ya zo maka na ilmi, babu wani masoyi a gare ka mai kare ka daga Allah, kuma babu matsari
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma kamar wancan ne Muka saukar da shi, Hukunci a cikin Larabci. Kuma lalle ne idan ka bi son zuciyoyinsu a bayan abin da ya zo maka na ilmi, babu wani masoyi a gare ka mai kare ka daga Allah, kuma babu matsari
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma kamar wancan ne Muka saukar da shi, Hukunci a cikin Lãrabci. Kuma lalle ne idan kã bi son zuciyõyinsu a bãyan abin da ya zo maka na ilmi, bãbu wani masõyi a gare ka mai kãre ka daga Allah, kuma bãbu matsari
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek