×

Wanda ya kãfirta da Allah daga bãyan ĩmãninsa, fãce wanda aka tĩlasta 16:106 Hausa translation

Quran infoHausaSurah An-Nahl ⮕ (16:106) ayat 106 in Hausa

16:106 Surah An-Nahl ayat 106 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah An-Nahl ayat 106 - النَّحل - Page - Juz 14

﴿مَن كَفَرَ بِٱللَّهِ مِنۢ بَعۡدِ إِيمَٰنِهِۦٓ إِلَّا مَنۡ أُكۡرِهَ وَقَلۡبُهُۥ مُطۡمَئِنُّۢ بِٱلۡإِيمَٰنِ وَلَٰكِن مَّن شَرَحَ بِٱلۡكُفۡرِ صَدۡرٗا فَعَلَيۡهِمۡ غَضَبٞ مِّنَ ٱللَّهِ وَلَهُمۡ عَذَابٌ عَظِيمٞ ﴾
[النَّحل: 106]

Wanda ya kãfirta da Allah daga bãyan ĩmãninsa, fãce wanda aka tĩlasta alhãli kuwa zũciyarsa tanã natse da ĩmãni kuma wanda ya yi farin ciki da kãfirci, to, akwai fushi a kansa daga Allah, kuma sunã da wata azãba mai girma

❮ Previous Next ❯

ترجمة: من كفر بالله من بعد إيمانه إلا من أكره وقلبه مطمئن بالإيمان, باللغة الهوسا

﴿من كفر بالله من بعد إيمانه إلا من أكره وقلبه مطمئن بالإيمان﴾ [النَّحل: 106]

Abubakar Mahmood Jummi
Wanda ya kafirta da Allah daga bayan imaninsa, face wanda aka tilasta alhali kuwa zuciyarsa tana natse da imani kuma wanda ya yi farin ciki da kafirci, to, akwai fushi a kansa daga Allah, kuma suna da wata azaba mai girma
Abubakar Mahmoud Gumi
Wanda ya kafirta da Allah daga bayan imaninsa, face wanda aka tilasta alhali kuwa zuciyarsa tana natse da imani kuma wanda ya yi farin ciki da kafirci, to, akwai fushi a kansa daga Allah, kuma suna da wata azaba mai girma
Abubakar Mahmoud Gumi
Wanda ya kãfirta da Allah daga bãyan ĩmãninsa, fãce wanda aka tĩlasta alhãli kuwa zũciyarsa tanã natse da ĩmãni kuma wanda ya yi farin ciki da kãfirci, to, akwai fushi a kansa daga Allah, kuma sunã da wata azãba mai girma
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek