×

Kuma sunã bautã wa, baicin Allah, abin da yake bã ya mallakar 16:73 Hausa translation

Quran infoHausaSurah An-Nahl ⮕ (16:73) ayat 73 in Hausa

16:73 Surah An-Nahl ayat 73 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah An-Nahl ayat 73 - النَّحل - Page - Juz 14

﴿وَيَعۡبُدُونَ مِن دُونِ ٱللَّهِ مَا لَا يَمۡلِكُ لَهُمۡ رِزۡقٗا مِّنَ ٱلسَّمَٰوَٰتِ وَٱلۡأَرۡضِ شَيۡـٔٗا وَلَا يَسۡتَطِيعُونَ ﴾
[النَّحل: 73]

Kuma sunã bautã wa, baicin Allah, abin da yake bã ya mallakar wani arziki dõminsu, daga sammai da ƙasa game da kõme, kuma bã su iyawa (ga aikata kõme)

❮ Previous Next ❯

ترجمة: ويعبدون من دون الله ما لا يملك لهم رزقا من السموات والأرض, باللغة الهوسا

﴿ويعبدون من دون الله ما لا يملك لهم رزقا من السموات والأرض﴾ [النَّحل: 73]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma suna bauta wa, baicin Allah, abin da yake ba ya mallakar wani arziki dominsu, daga sammai da ƙasa game da kome, kuma ba su iyawa (ga aikata kome)
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma suna bauta wa, baicin Allah, abin da yake ba ya mallakar wani arziki dominsu, daga sammai da ƙasa game da kome, kuma ba su iyawa (ga aikata kome)
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma sunã bautã wa, baicin Allah, abin da yake bã ya mallakar wani arziki dõminsu, daga sammai da ƙasa game da kõme, kuma bã su iyawa (ga aikata kõme)
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek