×

Kuma Allah Yã sanya muku mãtan aure daga kãwunanku, kuma Ya sanya 16:72 Hausa translation

Quran infoHausaSurah An-Nahl ⮕ (16:72) ayat 72 in Hausa

16:72 Surah An-Nahl ayat 72 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah An-Nahl ayat 72 - النَّحل - Page - Juz 14

﴿وَٱللَّهُ جَعَلَ لَكُم مِّنۡ أَنفُسِكُمۡ أَزۡوَٰجٗا وَجَعَلَ لَكُم مِّنۡ أَزۡوَٰجِكُم بَنِينَ وَحَفَدَةٗ وَرَزَقَكُم مِّنَ ٱلطَّيِّبَٰتِۚ أَفَبِٱلۡبَٰطِلِ يُؤۡمِنُونَ وَبِنِعۡمَتِ ٱللَّهِ هُمۡ يَكۡفُرُونَ ﴾
[النَّحل: 72]

Kuma Allah Yã sanya muku mãtan aure daga kãwunanku, kuma Ya sanya muku daga mãtan aurenku ɗiyã da jĩkõki, kuma Ya arzũta ku daga abũbuwa mãsu dãɗi. Shin fa, da ƙarya suke yin ĩmãni, kuma da ni'imar Allah sũ, suke kãfirta

❮ Previous Next ❯

ترجمة: والله جعل لكم من أنفسكم أزواجا وجعل لكم من أزواجكم بنين وحفدة, باللغة الهوسا

﴿والله جعل لكم من أنفسكم أزواجا وجعل لكم من أزواجكم بنين وحفدة﴾ [النَّحل: 72]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma Allah Ya sanya muku matan aure daga kawunanku, kuma Ya sanya muku daga matan aurenku ɗiya da jikoki, kuma Ya arzuta ku daga abubuwa masu daɗi. Shin fa, da ƙarya suke yin imani, kuma da ni'imar Allah su, suke kafirta
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma Allah Ya sanya muku matan aure daga kawunanku, kuma Ya sanya muku daga matan aurenku ɗiya da jikoki, kuma Ya arzuta ku daga abubuwa masu daɗi. Shin fa, da ƙarya suke yin imani, kuma da ni'imar Allah su, suke kafirta
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma Allah Yã sanya muku mãtan aure daga kãwunanku, kuma Ya sanya muku daga mãtan aurenku ɗiyã da jĩkõki, kuma Ya arzũta ku daga abũbuwa mãsu dãɗi. Shin fa, da ƙarya suke yin ĩmãni, kuma da ni'imar Allah sũ, suke kãfirta
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek