×

Kuma lalle ne Mun girmama 'yan Adam*, kuma Muka ɗauke su a 17:70 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Isra’ ⮕ (17:70) ayat 70 in Hausa

17:70 Surah Al-Isra’ ayat 70 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Isra’ ayat 70 - الإسرَاء - Page - Juz 15

﴿۞ وَلَقَدۡ كَرَّمۡنَا بَنِيٓ ءَادَمَ وَحَمَلۡنَٰهُمۡ فِي ٱلۡبَرِّ وَٱلۡبَحۡرِ وَرَزَقۡنَٰهُم مِّنَ ٱلطَّيِّبَٰتِ وَفَضَّلۡنَٰهُمۡ عَلَىٰ كَثِيرٖ مِّمَّنۡ خَلَقۡنَا تَفۡضِيلٗا ﴾
[الإسرَاء: 70]

Kuma lalle ne Mun girmama 'yan Adam*, kuma Muka ɗauke su a cikin ƙasa da tẽku kuma Muka azurta su daga abũbuwa mãsu dãɗi kuma Muka fĩfĩta su a kan mãsu yawa daga waɗanda Muka halitta, fĩfĩtãwa

❮ Previous Next ❯

ترجمة: ولقد كرمنا بني آدم وحملناهم في البر والبحر ورزقناهم من الطيبات وفضلناهم, باللغة الهوسا

﴿ولقد كرمنا بني آدم وحملناهم في البر والبحر ورزقناهم من الطيبات وفضلناهم﴾ [الإسرَاء: 70]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma lalle ne Mun girmama 'yan Adam*, kuma Muka ɗauke su a cikin ƙasa da teku kuma Muka azurta su daga abubuwa masu daɗi kuma Muka fifita su a kan masu yawa daga waɗanda Muka halitta, fifitawa
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma lalle ne Mun girmama 'yan Adam, kuma Muka ɗauke su a cikin ƙasa da teku kuma Muka azurta su daga abubuwa masu daɗi kuma Muka fifita su a kan masu yawa daga waɗanda Muka halitta, fifitawa
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma lalle ne Mun girmama 'yan Adam, kuma Muka ɗauke su a cikin ƙasa da tẽku kuma Muka azurta su daga abũbuwa mãsu dãɗi kuma Muka fĩfĩta su a kan mãsu yawa daga waɗanda Muka halitta, fĩfĩtãwa
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek