×

A lõkacin da samarin suka tattara zuwa ga kõgon, sai suka ce: 18:10 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Kahf ⮕ (18:10) ayat 10 in Hausa

18:10 Surah Al-Kahf ayat 10 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Kahf ayat 10 - الكَهف - Page - Juz 15

﴿إِذۡ أَوَى ٱلۡفِتۡيَةُ إِلَى ٱلۡكَهۡفِ فَقَالُواْ رَبَّنَآ ءَاتِنَا مِن لَّدُنكَ رَحۡمَةٗ وَهَيِّئۡ لَنَا مِنۡ أَمۡرِنَا رَشَدٗا ﴾
[الكَهف: 10]

A lõkacin da samarin suka tattara zuwa ga kõgon, sai suka ce: "Ya Ubangijinmu*! Ka bã mu wata rahama daga gare Ka, kuma Ka sauƙaƙe mana (sãmun) shiriya daga al'amarinmu

❮ Previous Next ❯

ترجمة: إذ أوى الفتية إلى الكهف فقالوا ربنا آتنا من لدنك رحمة وهيئ, باللغة الهوسا

﴿إذ أوى الفتية إلى الكهف فقالوا ربنا آتنا من لدنك رحمة وهيئ﴾ [الكَهف: 10]

Abubakar Mahmood Jummi
A lokacin da samarin suka tattara zuwa ga kogon, sai suka ce: "Ya Ubangijinmu*! Ka ba mu wata rahama daga gare Ka, kuma Ka sauƙaƙe mana (samun) shiriya daga al'amarinmu
Abubakar Mahmoud Gumi
A lokacin da samarin suka tattara zuwa ga kogon, sai suka ce: "Ya Ubangijinmu! Ka ba mu wata rahama daga gare Ka, kuma Ka sauƙaƙe mana (samun) shiriya daga al'amarinmu
Abubakar Mahmoud Gumi
A lõkacin da samarin suka tattara zuwa ga kõgon, sai suka ce: "Ya Ubangijinmu! Ka bã mu wata rahama daga gare Ka, kuma Ka sauƙaƙe mana (sãmun) shiriya daga al'amarinmu
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek