×

Ya ce: "Idan na tambaye* ka daga wani abu a bãyanta, to, 18:76 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Kahf ⮕ (18:76) ayat 76 in Hausa

18:76 Surah Al-Kahf ayat 76 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Kahf ayat 76 - الكَهف - Page - Juz 16

﴿قَالَ إِن سَأَلۡتُكَ عَن شَيۡءِۭ بَعۡدَهَا فَلَا تُصَٰحِبۡنِيۖ قَدۡ بَلَغۡتَ مِن لَّدُنِّي عُذۡرٗا ﴾
[الكَهف: 76]

Ya ce: "Idan na tambaye* ka daga wani abu a bãyanta, to, kada ka abũce ni. Lalle ne, kã isa ga iyakar uzuri daga gare ni

❮ Previous Next ❯

ترجمة: قال إن سألتك عن شيء بعدها فلا تصاحبني قد بلغت من لدني, باللغة الهوسا

﴿قال إن سألتك عن شيء بعدها فلا تصاحبني قد بلغت من لدني﴾ [الكَهف: 76]

Abubakar Mahmood Jummi
Ya ce: "Idan na tambaye* ka daga wani abu a bayanta, to, kada ka abuce ni. Lalle ne, ka isa ga iyakar uzuri daga gare ni
Abubakar Mahmoud Gumi
Ya ce: "Idan na tambaye ka daga wani abu a bayanta, to, kada ka abuce ni. Lalle ne, ka isa ga iyakar uzuri daga gare ni
Abubakar Mahmoud Gumi
Ya ce: "Idan na tambaye ka daga wani abu a bãyanta, to, kada ka abũce ni. Lalle ne, kã isa ga iyakar uzuri daga gare ni
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek