×

Kuma Mun sanya tabbatattun duwãtsu a cikin ƙasa dõmin kada ta karkata 21:31 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Anbiya’ ⮕ (21:31) ayat 31 in Hausa

21:31 Surah Al-Anbiya’ ayat 31 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Anbiya’ ayat 31 - الأنبيَاء - Page - Juz 17

﴿وَجَعَلۡنَا فِي ٱلۡأَرۡضِ رَوَٰسِيَ أَن تَمِيدَ بِهِمۡ وَجَعَلۡنَا فِيهَا فِجَاجٗا سُبُلٗا لَّعَلَّهُمۡ يَهۡتَدُونَ ﴾
[الأنبيَاء: 31]

Kuma Mun sanya tabbatattun duwãtsu a cikin ƙasa dõmin kada ta karkata da su kuma Mun sanya ranguna, hanyõyi, a cikinsu (duwãtsun), tsammãninsu sunã shiryuwa

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وجعلنا في الأرض رواسي أن تميد بهم وجعلنا فيها فجاجا سبلا لعلهم, باللغة الهوسا

﴿وجعلنا في الأرض رواسي أن تميد بهم وجعلنا فيها فجاجا سبلا لعلهم﴾ [الأنبيَاء: 31]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma Mun sanya tabbatattun duwatsu a cikin ƙasa domin kada ta karkata da su kuma Mun sanya ranguna, hanyoyi, a cikinsu (duwatsun), tsammaninsu suna shiryuwa
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma Mun sanya tabbatattun duwatsu a cikin ƙasa domin kada ta karkata da su kuma Mun sanya ranguna, hanyoyi, a cikinsu (duwatsun), tsammaninsu suna shiryuwa
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma Mun sanya tabbatattun duwãtsu a cikin ƙasa dõmin kada ta karkata da su kuma Mun sanya ranguna, hanyõyi, a cikinsu (duwãtsun), tsammãninsu sunã shiryuwa
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek