×

Kuma da Ayyũba a sã'ad da ya yi kiran Ubangijinsa, (ya ce:) 21:83 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Anbiya’ ⮕ (21:83) ayat 83 in Hausa

21:83 Surah Al-Anbiya’ ayat 83 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Anbiya’ ayat 83 - الأنبيَاء - Page - Juz 17

﴿۞ وَأَيُّوبَ إِذۡ نَادَىٰ رَبَّهُۥٓ أَنِّي مَسَّنِيَ ٱلضُّرُّ وَأَنتَ أَرۡحَمُ ٱلرَّٰحِمِينَ ﴾
[الأنبيَاء: 83]

Kuma da Ayyũba a sã'ad da ya yi kiran Ubangijinsa, (ya ce:) "Lalle nĩ, cũta ta shãfe ni, alhãli kuwa Kai ne Mafi rahamar mãsu rahama

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وأيوب إذ نادى ربه أني مسني الضر وأنت أرحم الراحمين, باللغة الهوسا

﴿وأيوب إذ نادى ربه أني مسني الضر وأنت أرحم الراحمين﴾ [الأنبيَاء: 83]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma da Ayyuba a sa'ad da ya yi kiran Ubangijinsa, (ya ce:) "Lalle ni, cuta ta shafe ni, alhali kuwa Kai ne Mafi rahamar masu rahama
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma da Ayyuba a sa'ad da ya yi kiran Ubangijinsa, (ya ce:) "Lalle ni, cuta ta shafe ni, alhali kuwa Kai ne Mafi rahamar masu rahama
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma da Ayyũba a sã'ad da ya yi kiran Ubangijinsa, (ya ce:) "Lalle nĩ, cũta ta shãfe ni, alhãli kuwa Kai ne Mafi rahamar mãsu rahama
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek