×

Kuma waɗanda suka yi hijira a cikin tafarkin Allah sa'an nan kuma 22:58 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-hajj ⮕ (22:58) ayat 58 in Hausa

22:58 Surah Al-hajj ayat 58 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-hajj ayat 58 - الحج - Page - Juz 17

﴿وَٱلَّذِينَ هَاجَرُواْ فِي سَبِيلِ ٱللَّهِ ثُمَّ قُتِلُوٓاْ أَوۡ مَاتُواْ لَيَرۡزُقَنَّهُمُ ٱللَّهُ رِزۡقًا حَسَنٗاۚ وَإِنَّ ٱللَّهَ لَهُوَ خَيۡرُ ٱلرَّٰزِقِينَ ﴾
[الحج: 58]

Kuma waɗanda suka yi hijira a cikin tafarkin Allah sa'an nan kuma aka kashe su, kõ suka mutu, lalle ne Allah Yanã azurta su da arziki mai kyau. Kuma lalle ne Allah, haƙĩƙa, Shĩ ne Mafi alhẽrin mãsu azurtãwa

❮ Previous Next ❯

ترجمة: والذين هاجروا في سبيل الله ثم قتلوا أو ماتوا ليرزقنهم الله رزقا, باللغة الهوسا

﴿والذين هاجروا في سبيل الله ثم قتلوا أو ماتوا ليرزقنهم الله رزقا﴾ [الحج: 58]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma waɗanda suka yi hijira a cikin tafarkin Allah sa'an nan kuma aka kashe su, ko suka mutu, lalle ne Allah Yana azurta su da arziki mai kyau. Kuma lalle ne Allah, haƙiƙa, Shi ne Mafi alherin masu azurtawa
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma waɗanda suka yi hijira a cikin tafarkin Allah sa'an nan kuma aka kashe su, ko suka mutu, lalle ne Allah Yana azurta su da arziki mai kyau. Kuma lalle ne Allah, haƙiƙa, Shi ne Mafi alherin masu azurtawa
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma waɗanda suka yi hijira a cikin tafarkin Allah sa'an nan kuma aka kashe su, kõ suka mutu, lalle ne Allah Yanã azurta su da arziki mai kyau. Kuma lalle ne Allah, haƙĩƙa, Shĩ ne Mafi alhẽrin mãsu azurtãwa
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek