×

Wancan! sabõda lalle ne Allah, shĩ ne Gaskiya, kuma lalle ne, abin 22:62 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-hajj ⮕ (22:62) ayat 62 in Hausa

22:62 Surah Al-hajj ayat 62 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-hajj ayat 62 - الحج - Page - Juz 17

﴿ذَٰلِكَ بِأَنَّ ٱللَّهَ هُوَ ٱلۡحَقُّ وَأَنَّ مَا يَدۡعُونَ مِن دُونِهِۦ هُوَ ٱلۡبَٰطِلُ وَأَنَّ ٱللَّهَ هُوَ ٱلۡعَلِيُّ ٱلۡكَبِيرُ ﴾
[الحج: 62]

Wancan! sabõda lalle ne Allah, shĩ ne Gaskiya, kuma lalle ne, abin da suke kira waninSa shi ne ƙarya. Kuma lalle ne Allah, Shĩ ne Maɗaukaki, Mai girma

❮ Previous Next ❯

ترجمة: ذلك بأن الله هو الحق وأن ما يدعون من دونه هو الباطل, باللغة الهوسا

﴿ذلك بأن الله هو الحق وأن ما يدعون من دونه هو الباطل﴾ [الحج: 62]

Abubakar Mahmood Jummi
Wancan! saboda lalle ne Allah, shi ne Gaskiya, kuma lalle ne, abin da suke kira waninSa shi ne ƙarya. Kuma lalle ne Allah, Shi ne Maɗaukaki, Mai girma
Abubakar Mahmoud Gumi
Wancan! saboda lalle ne Allah, shi ne Gaskiya, kuma lalle ne, abin da suke kira waninSa shi ne ƙarya. Kuma lalle ne Allah, Shi ne Maɗaukaki, Mai girma
Abubakar Mahmoud Gumi
Wancan! sabõda lalle ne Allah, shĩ ne Gaskiya, kuma lalle ne, abin da suke kira waninSa shi ne ƙarya. Kuma lalle ne Allah, Shĩ ne Maɗaukaki, Mai girma
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek