×

Aka ce mata, "Ki shiga a gidan sarauta." To, a lõkacin da 27:44 Hausa translation

Quran infoHausaSurah An-Naml ⮕ (27:44) ayat 44 in Hausa

27:44 Surah An-Naml ayat 44 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah An-Naml ayat 44 - النَّمل - Page - Juz 19

﴿قِيلَ لَهَا ٱدۡخُلِي ٱلصَّرۡحَۖ فَلَمَّا رَأَتۡهُ حَسِبَتۡهُ لُجَّةٗ وَكَشَفَتۡ عَن سَاقَيۡهَاۚ قَالَ إِنَّهُۥ صَرۡحٞ مُّمَرَّدٞ مِّن قَوَارِيرَۗ قَالَتۡ رَبِّ إِنِّي ظَلَمۡتُ نَفۡسِي وَأَسۡلَمۡتُ مَعَ سُلَيۡمَٰنَ لِلَّهِ رَبِّ ٱلۡعَٰلَمِينَ ﴾
[النَّمل: 44]

Aka ce mata, "Ki shiga a gidan sarauta." To, a lõkacin da ta gan shi, ta yi zatona wai gurbi ne, kuma ta kuranye* daga ƙwaurinta. Ya ce: "Lalle ne shi, gidan sarauta ne mai santsi daga madũbai." Ta ce: "Yã Ubangijĩna! Bã a rõƙon Allah sai da sunãyensa mãsu kyau, tis'in da taran nan, sai dai a dunƙule kamar a ce, "Inã rõƙon Allah da sunãyenSa da na sani da waɗanda ban sani ba." Lalle nĩ, na zãlunci kaina, kuma nã sallama al'amari tãre da Sulaiman ga Allah, Ubangijin halittu

❮ Previous Next ❯

ترجمة: قيل لها ادخلي الصرح فلما رأته حسبته لجة وكشفت عن ساقيها قال, باللغة الهوسا

﴿قيل لها ادخلي الصرح فلما رأته حسبته لجة وكشفت عن ساقيها قال﴾ [النَّمل: 44]

Abubakar Mahmood Jummi
Aka ce mata, "Ki shiga a gidan sarauta." To, a lokacin da ta gan shi, ta yi zatona wai gurbi ne, kuma ta kuranye* daga ƙwaurinta. Ya ce: "Lalle ne shi, gidan sarauta ne mai santsi daga madubai." Ta ce: "Ya Ubangijina! Ba a roƙon Allah sai da sunayensa masu kyau, tis'in da taran nan, sai dai a dunƙule kamar a ce, "Ina roƙon Allah da sunayenSa da na sani da waɗanda ban sani ba." Lalle ni, na zalunci kaina, kuma na sallama al'amari tare da Sulaiman ga Allah, Ubangijin halittu
Abubakar Mahmoud Gumi
Aka ce mata, "Ki shiga a gidan sarauta." To, a lokacin da ta gan shi, ta yi zatona wai gurbi ne, kuma ta kuranye daga ƙwaurinta. Ya ce: "Lalle ne shi, gidan sarauta ne mai santsi daga madubai." Ta ce: "Ya Ubangijina! Ba a roƙon Allah sai da sunayensa masu kyau, tis'in da taran nan, sai dai a dunƙule kamar a ce, "Ina roƙon Allah da sunayenSa da na sani da waɗanda ban sani ba." Lalle ni, na zalunci kaina, kuma na sallama al'amari tare da Sulaiman ga Allah, Ubangijin halittu
Abubakar Mahmoud Gumi
Aka ce mata, "Ki shiga a gidan sarauta." To, a lõkacin da ta gan shi, ta yi zatona wai gurbi ne, kuma ta kuranye daga ƙwaurinta. Ya ce: "Lalle ne shi, gidan sarauta ne mai santsi daga madũbai." Ta ce: "Yã Ubangijĩna! Bã a rõƙon Allah sai da sunãyensa mãsu kyau, tis'in da taran nan, sai dai a dunƙule kamar a ce, "Inã rõƙon Allah da sunãyenSa da na sani da waɗanda ban sani ba." Lalle nĩ, na zãlunci kaina, kuma nã sallama al'amari tãre da Sulaiman ga Allah, Ubangijin halittu
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek