×

Kuma waɗansu jama'a tara* sun kasance a cikin birnin, sunã yin ɓarna, 27:48 Hausa translation

Quran infoHausaSurah An-Naml ⮕ (27:48) ayat 48 in Hausa

27:48 Surah An-Naml ayat 48 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah An-Naml ayat 48 - النَّمل - Page - Juz 19

﴿وَكَانَ فِي ٱلۡمَدِينَةِ تِسۡعَةُ رَهۡطٖ يُفۡسِدُونَ فِي ٱلۡأَرۡضِ وَلَا يُصۡلِحُونَ ﴾
[النَّمل: 48]

Kuma waɗansu jama'a tara* sun kasance a cikin birnin, sunã yin ɓarna, kuma bã su kyautatãwa. Suka ce: "Ku yi rantsuwa da Allah, lalle zã mu kwãnan masa,** shi da mutãnensa sa'an nan mu ce wa waliyyinsa. 'Ba mu halarci halakar mutãnensa ba kuma mũ, haƙĩ ƙa, mãsu gaskiya ne

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وكان في المدينة تسعة رهط يفسدون في الأرض ولا يصلحون, باللغة الهوسا

﴿وكان في المدينة تسعة رهط يفسدون في الأرض ولا يصلحون﴾ [النَّمل: 48]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma waɗansu jama'a tara* sun kasance a cikin birnin, suna yin ɓarna, kuma ba su kyautatawa. Suka ce: "Ku yi rantsuwa da Allah, lalle za mu kwanan masa,** shi da mutanensa sa'an nan mu ce wa waliyyinsa. 'Ba mu halarci halakar mutanensa ba kuma mu, haƙi ƙa, masu gaskiya ne
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma waɗansu jama'a tara sun kasance a cikin birnin, suna yin ɓarna, kuma ba su kyautatawa. Suka ce: "Ku yi rantsuwa da Allah, lalle za mu kwanan masa, shi da mutanensa sa'an nan mu ce wa waliyyinsa. 'Ba mu halarci halakar mutanensa ba kuma mu, haƙi ƙa, masu gaskiya ne
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma waɗansu jama'a tara sun kasance a cikin birnin, sunã yin ɓarna, kuma bã su kyautatãwa. Suka ce: "Ku yi rantsuwa da Allah, lalle zã mu kwãnan masa, shi da mutãnensa sa'an nan mu ce wa waliyyinsa. 'Ba mu halarci halakar mutãnensa ba kuma mũ, haƙĩ ƙa, mãsu gaskiya ne
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek