×

Kuma idan magana ta auku a kansu, Munã fitar musu da wata 27:82 Hausa translation

Quran infoHausaSurah An-Naml ⮕ (27:82) ayat 82 in Hausa

27:82 Surah An-Naml ayat 82 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah An-Naml ayat 82 - النَّمل - Page - Juz 20

﴿۞ وَإِذَا وَقَعَ ٱلۡقَوۡلُ عَلَيۡهِمۡ أَخۡرَجۡنَا لَهُمۡ دَآبَّةٗ مِّنَ ٱلۡأَرۡضِ تُكَلِّمُهُمۡ أَنَّ ٱلنَّاسَ كَانُواْ بِـَٔايَٰتِنَا لَا يُوقِنُونَ ﴾
[النَّمل: 82]

Kuma idan magana ta auku a kansu, Munã fitar musu da wata dabba* daga ƙasa, tanã yi musu magana, cẽwa "Lalle mutãne sun kasance game da ayoyin Mu, ba su yin ĩmãnin yaƙĩni

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وإذا وقع القول عليهم أخرجنا لهم دابة من الأرض تكلمهم أن الناس, باللغة الهوسا

﴿وإذا وقع القول عليهم أخرجنا لهم دابة من الأرض تكلمهم أن الناس﴾ [النَّمل: 82]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma idan magana ta auku a kansu, Muna fitar musu da wata dabba* daga ƙasa, tana yi musu magana, cewa "Lalle mutane sun kasance game da ayoyin Mu, ba su yin imanin yaƙini
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma idan magana ta auku a kansu, Muna fitar musu da wata dabba daga ƙasa, tana yi musu magana, cewa "Lalle mutane sun kasance game da ayoyinMu, ba su yin imanin yaƙini
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma idan magana ta auku a kansu, Munã fitar musu da wata dabba daga ƙasa, tanã yi musu magana, cẽwa "Lalle mutãne sun kasance game da ayoyinMu, ba su yin ĩmãnin yaƙĩni
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek