×

Shin bai ishe su ba cẽwa lalle Mũ, Mun saukar da Littãfin 29:51 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-‘Ankabut ⮕ (29:51) ayat 51 in Hausa

29:51 Surah Al-‘Ankabut ayat 51 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-‘Ankabut ayat 51 - العَنكبُوت - Page - Juz 21

﴿أَوَلَمۡ يَكۡفِهِمۡ أَنَّآ أَنزَلۡنَا عَلَيۡكَ ٱلۡكِتَٰبَ يُتۡلَىٰ عَلَيۡهِمۡۚ إِنَّ فِي ذَٰلِكَ لَرَحۡمَةٗ وَذِكۡرَىٰ لِقَوۡمٖ يُؤۡمِنُونَ ﴾
[العَنكبُوت: 51]

Shin bai ishe su ba cẽwa lalle Mũ, Mun saukar da Littãfin akanka, anã karanta shi a kansu? Lalle a cikin wancan haƙĩƙa akwai rahama da tunãtawa ga mutanen da ke yin ĩmãni

❮ Previous Next ❯

ترجمة: أو لم يكفهم أنا أنـزلنا عليك الكتاب يتلى عليهم إن في ذلك, باللغة الهوسا

﴿أو لم يكفهم أنا أنـزلنا عليك الكتاب يتلى عليهم إن في ذلك﴾ [العَنكبُوت: 51]

Abubakar Mahmood Jummi
Shin bai ishe su ba cewa lalle Mu, Mun saukar da Littafin akanka, ana karanta shi a kansu? Lalle a cikin wancan haƙiƙa akwai rahama da tunatawa ga mutanen da ke yin imani
Abubakar Mahmoud Gumi
Shin bai ishe su ba cewa lalle Mu, Mun saukar da Littafin akanka, ana karanta shi a kansu? Lalle a cikin wancan haƙiƙa akwai rahama da tunatawa ga mutanen da ke yin imani
Abubakar Mahmoud Gumi
Shin bai ishe su ba cẽwa lalle Mũ, Mun saukar da Littãfin akanka, anã karanta shi a kansu? Lalle a cikin wancan haƙĩƙa akwai rahama da tunãtawa ga mutanen da ke yin ĩmãni
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek