×

Kuma Ya saukar *da waɗannan da suka taimake su daga mazõwa Littãfi, 33:26 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Ahzab ⮕ (33:26) ayat 26 in Hausa

33:26 Surah Al-Ahzab ayat 26 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Ahzab ayat 26 - الأحزَاب - Page - Juz 21

﴿وَأَنزَلَ ٱلَّذِينَ ظَٰهَرُوهُم مِّنۡ أَهۡلِ ٱلۡكِتَٰبِ مِن صَيَاصِيهِمۡ وَقَذَفَ فِي قُلُوبِهِمُ ٱلرُّعۡبَ فَرِيقٗا تَقۡتُلُونَ وَتَأۡسِرُونَ فَرِيقٗا ﴾
[الأحزَاب: 26]

Kuma Ya saukar *da waɗannan da suka taimake su daga mazõwa Littãfi, daga birãnensu, kuma Ya jẽfa tsõro a cikin zukatansu; wata ƙungiya kunã kashẽwa, kuma kunã kãma wata ƙungiyar

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وأنـزل الذين ظاهروهم من أهل الكتاب من صياصيهم وقذف في قلوبهم الرعب, باللغة الهوسا

﴿وأنـزل الذين ظاهروهم من أهل الكتاب من صياصيهم وقذف في قلوبهم الرعب﴾ [الأحزَاب: 26]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma Ya saukar *da waɗannan da suka taimake su daga mazowa Littafi, daga biranensu, kuma Ya jefa tsoro a cikin zukatansu; wata ƙungiya kuna kashewa, kuma kuna kama wata ƙungiyar
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma Ya saukar da waɗannan da suka taimake su daga mazowa Littafi, daga biranensu, kuma Ya jefa tsoro a cikin zukatansu; wata ƙungiya kuna kashewa, kuma kuna kama wata ƙungiyar
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma Ya saukar da waɗannan da suka taimake su daga mazõwa Littãfi, daga birãnensu, kuma Ya jẽfa tsõro a cikin zukatansu; wata ƙungiya kunã kashẽwa, kuma kunã kãma wata ƙungiyar
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek