×

(Dãwũda) ya ce: "Lalle, haƙiƙa ya zãlunce* ka game da tambayar tunkiyarka 38:24 Hausa translation

Quran infoHausaSurah sad ⮕ (38:24) ayat 24 in Hausa

38:24 Surah sad ayat 24 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah sad ayat 24 - صٓ - Page - Juz 23

﴿قَالَ لَقَدۡ ظَلَمَكَ بِسُؤَالِ نَعۡجَتِكَ إِلَىٰ نِعَاجِهِۦۖ وَإِنَّ كَثِيرٗا مِّنَ ٱلۡخُلَطَآءِ لَيَبۡغِي بَعۡضُهُمۡ عَلَىٰ بَعۡضٍ إِلَّا ٱلَّذِينَ ءَامَنُواْ وَعَمِلُواْ ٱلصَّٰلِحَٰتِ وَقَلِيلٞ مَّا هُمۡۗ وَظَنَّ دَاوُۥدُ أَنَّمَا فَتَنَّٰهُ فَٱسۡتَغۡفَرَ رَبَّهُۥ وَخَرَّۤ رَاكِعٗاۤ وَأَنَابَ۩ ﴾
[صٓ: 24]

(Dãwũda) ya ce: "Lalle, haƙiƙa ya zãlunce* ka game da tambayar tunkiyarka zuwa ga tumakinsa. Kuma lalle ne mãsu yawa daga abõkan tarayya, haƙiƙa, sãshensu na zambatar sãshe fãce waɗanda suka yi ĩmãni, kuma suka aikata ayyukan ƙwarai." Kuma Dãwũda ya tabbata cẽwa Mun fitine shi ne, sabõda haka, ya nẽmi Ubangijinsa gãfara, kuma ya fãɗi yanã mai sujada, kuma ya mayar da al'amari ga Allah

❮ Previous Next ❯

ترجمة: قال لقد ظلمك بسؤال نعجتك إلى نعاجه وإن كثيرا من الخلطاء ليبغي, باللغة الهوسا

﴿قال لقد ظلمك بسؤال نعجتك إلى نعاجه وإن كثيرا من الخلطاء ليبغي﴾ [صٓ: 24]

Abubakar Mahmood Jummi
(Dawuda) ya ce: "Lalle, haƙiƙa ya zalunce* ka game da tambayar tunkiyarka zuwa ga tumakinsa. Kuma lalle ne masu yawa daga abokan tarayya, haƙiƙa, sashensu na zambatar sashe face waɗanda suka yi imani, kuma suka aikata ayyukan ƙwarai." Kuma Dawuda ya tabbata cewa Mun fitine shi ne, saboda haka, ya nemi Ubangijinsa gafara, kuma ya faɗi yana mai sujada, kuma ya mayar da al'amari ga Allah
Abubakar Mahmoud Gumi
(Dawuda) ya ce: "Lalle, haƙiƙa ya zalunce ka game da tambayar tunkiyarka zuwa ga tumakinsa. Kuma lalle ne masu yawa daga abokan tarayya, haƙiƙa, sashensu na zambatar sashe face waɗanda suka yi imani, kuma suka aikata ayyukan ƙwarai." Kuma Dawuda ya tabbata cewa Mun fitine shi ne, saboda haka, ya nemi Ubangijinsa gafara, kuma ya faɗi yana mai sujada, kuma ya mayar da al'amari ga Allah
Abubakar Mahmoud Gumi
(Dãwũda) ya ce: "Lalle, haƙiƙa ya zãlunce ka game da tambayar tunkiyarka zuwa ga tumakinsa. Kuma lalle ne mãsu yawa daga abõkan tarayya, haƙiƙa, sãshensu na zambatar sãshe fãce waɗanda suka yi ĩmãni, kuma suka aikata ayyukan ƙwarai." Kuma Dãwũda ya tabbata cẽwa Mun fitine shi ne, sabõda haka, ya nẽmi Ubangijinsa gãfara, kuma ya fãɗi yanã mai sujada, kuma ya mayar da al'amari ga Allah
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek