×

Kuma wanda ya sãɓã wa Allah da Manzon Sa, kuma ya ƙẽtare 4:14 Hausa translation

Quran infoHausaSurah An-Nisa’ ⮕ (4:14) ayat 14 in Hausa

4:14 Surah An-Nisa’ ayat 14 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah An-Nisa’ ayat 14 - النِّسَاء - Page - Juz 4

﴿وَمَن يَعۡصِ ٱللَّهَ وَرَسُولَهُۥ وَيَتَعَدَّ حُدُودَهُۥ يُدۡخِلۡهُ نَارًا خَٰلِدٗا فِيهَا وَلَهُۥ عَذَابٞ مُّهِينٞ ﴾
[النِّسَاء: 14]

Kuma wanda ya sãɓã wa Allah da Manzon Sa, kuma ya ƙẽtare iyãkõkin Sa, zai shigarda shi wuta, yana madawwami a cikinta, kuma yana da wata azãba mai walãkantarwa

❮ Previous Next ❯

ترجمة: ومن يعص الله ورسوله ويتعد حدوده يدخله نارا خالدا فيها وله عذاب, باللغة الهوسا

﴿ومن يعص الله ورسوله ويتعد حدوده يدخله نارا خالدا فيها وله عذاب﴾ [النِّسَاء: 14]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma wanda ya saɓa wa Allah da Manzon Sa, kuma ya ƙetare iyakokin Sa, zai shigarda shi wuta, yana madawwami a cikinta, kuma yana da wata azaba mai walakantarwa
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma wanda ya saɓa wa Allah da ManzonSa, kuma ya ƙetare iyakokinSa, zai shigarda shi wuta, yana madawwami a cikinta, kuma yana da wata azaba mai walakantarwa
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma wanda ya sãɓã wa Allah da ManzonSa, kuma ya ƙẽtare iyãkõkinSa, zai shigarda shi wuta, yana madawwami a cikinta, kuma yana da wata azãba mai walãkantarwa
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek