×

Kuma bãbu kõwa daga Mutãnen Littafi,* fãce lalle yanã ĩmãni da shi 4:159 Hausa translation

Quran infoHausaSurah An-Nisa’ ⮕ (4:159) ayat 159 in Hausa

4:159 Surah An-Nisa’ ayat 159 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah An-Nisa’ ayat 159 - النِّسَاء - Page - Juz 6

﴿وَإِن مِّنۡ أَهۡلِ ٱلۡكِتَٰبِ إِلَّا لَيُؤۡمِنَنَّ بِهِۦ قَبۡلَ مَوۡتِهِۦۖ وَيَوۡمَ ٱلۡقِيَٰمَةِ يَكُونُ عَلَيۡهِمۡ شَهِيدٗا ﴾
[النِّسَاء: 159]

Kuma bãbu kõwa daga Mutãnen Littafi,* fãce lalle yanã ĩmãni da shi a gabãnin mutuwarsa, kuma a Rãnar ¡iyãma yana kasancẽwa mai shaida, a kansu

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وإن من أهل الكتاب إلا ليؤمنن به قبل موته ويوم القيامة يكون, باللغة الهوسا

﴿وإن من أهل الكتاب إلا ليؤمنن به قبل موته ويوم القيامة يكون﴾ [النِّسَاء: 159]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma babu kowa daga Mutanen Littafi,* face lalle yana imani da shi a gabanin mutuwarsa, kuma a Ranar ¡iyama yana kasancewa mai shaida, a kansu
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma babu kowa daga Mutanen Littafi, face lalle yana imani da shi a gabanin mutuwarsa, kuma a Ranar ¡iyama yana kasancewa mai shaida, a kansu
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma bãbu kõwa daga Mutãnen Littafi, fãce lalle yanã ĩmãni da shi a gabãnin mutuwarsa, kuma a Rãnar ¡iyãma yana kasancẽwa mai shaida, a kansu
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek