×

Kuma idan ma'abũta zumunta da marãyu da matalauta suka halarci rabon, to, 4:8 Hausa translation

Quran infoHausaSurah An-Nisa’ ⮕ (4:8) ayat 8 in Hausa

4:8 Surah An-Nisa’ ayat 8 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah An-Nisa’ ayat 8 - النِّسَاء - Page - Juz 4

﴿وَإِذَا حَضَرَ ٱلۡقِسۡمَةَ أُوْلُواْ ٱلۡقُرۡبَىٰ وَٱلۡيَتَٰمَىٰ وَٱلۡمَسَٰكِينُ فَٱرۡزُقُوهُم مِّنۡهُ وَقُولُواْ لَهُمۡ قَوۡلٗا مَّعۡرُوفٗا ﴾
[النِّسَاء: 8]

Kuma idan ma'abũta zumunta da marãyu da matalauta suka halarci rabon, to, ku azurta su daga gare shi, kuma ku faɗa musu magana sananniya ta alhẽri

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وإذا حضر القسمة أولو القربى واليتامى والمساكين فارزقوهم منه وقولوا لهم قولا, باللغة الهوسا

﴿وإذا حضر القسمة أولو القربى واليتامى والمساكين فارزقوهم منه وقولوا لهم قولا﴾ [النِّسَاء: 8]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma idan ma'abuta zumunta da marayu da matalauta suka halarci rabon, to, ku azurta su daga gare shi, kuma ku faɗa musu magana sananniya ta alheri
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma idan ma'abuta zumunta da marayu da matalauta suka halarci rabon, to, ku azurta su daga gare shi, kuma ku faɗa musu magana sananniya ta alheri
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma idan ma'abũta zumunta da marãyu da matalauta suka halarci rabon, to, ku azurta su daga gare shi, kuma ku faɗa musu magana sananniya ta alhẽri
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek