×

Mutãnen Nũhu sun ƙaryata a gabãninsu, da ƙungiyõyin da suke a bãyansu, 40:5 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Ghafir ⮕ (40:5) ayat 5 in Hausa

40:5 Surah Ghafir ayat 5 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Ghafir ayat 5 - غَافِر - Page - Juz 24

﴿كَذَّبَتۡ قَبۡلَهُمۡ قَوۡمُ نُوحٖ وَٱلۡأَحۡزَابُ مِنۢ بَعۡدِهِمۡۖ وَهَمَّتۡ كُلُّ أُمَّةِۭ بِرَسُولِهِمۡ لِيَأۡخُذُوهُۖ وَجَٰدَلُواْ بِٱلۡبَٰطِلِ لِيُدۡحِضُواْ بِهِ ٱلۡحَقَّ فَأَخَذۡتُهُمۡۖ فَكَيۡفَ كَانَ عِقَابِ ﴾
[غَافِر: 5]

Mutãnen Nũhu sun ƙaryata a gabãninsu, da ƙungiyõyin da suke a bãyansu, kuma kõwace al'umma tã yi nufi game da Manzonsu, dõmin su kãmã shi. Kuma suka yi jãyayya da ƙarya dõmin su gusar da gaskiya da ita. Sai Na kãmã su. To, yãya azãbã Ta take

❮ Previous Next ❯

ترجمة: كذبت قبلهم قوم نوح والأحزاب من بعدهم وهمت كل أمة برسولهم ليأخذوه, باللغة الهوسا

﴿كذبت قبلهم قوم نوح والأحزاب من بعدهم وهمت كل أمة برسولهم ليأخذوه﴾ [غَافِر: 5]

Abubakar Mahmood Jummi
Mutanen Nuhu sun ƙaryata a gabaninsu, da ƙungiyoyin da suke a bayansu, kuma kowace al'umma ta yi nufi game da Manzonsu, domin su kama shi. Kuma suka yi jayayya da ƙarya domin su gusar da gaskiya da ita. Sai Na kama su. To, yaya azaba Ta take
Abubakar Mahmoud Gumi
Mutanen Nuhu sun ƙaryata a gabaninsu, da ƙungiyoyin da suke a bayansu, kuma kowace al'umma ta yi nufi game da Manzonsu, domin su kama shi. Kuma suka yi jayayya da ƙarya domin su gusar da gaskiya da ita. Sai Na kama su. To, yaya azabaTa take
Abubakar Mahmoud Gumi
Mutãnen Nũhu sun ƙaryata a gabãninsu, da ƙungiyõyin da suke a bãyansu, kuma kõwace al'umma tã yi nufi game da Manzonsu, dõmin su kãmã shi. Kuma suka yi jãyayya da ƙarya dõmin su gusar da gaskiya da ita. Sai Na kãmã su. To, yãya azãbãTa take
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek